
Mafi karancin albashi







Yayin da ake shirye-shiryen zabe a jihar Ondo, Gwamna Aiyedatiwa kuma ɗaɓ takarar APC ya ce zai fara biyan sabon mafi karancin albashi na N73,000 a Nuwamba.

Kungiyar yan kwadago ta TUC ta musanta raɗe-raɗin da ake cewa gwamnatin Benuwai za ta biya N40,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata.

Wani bincike ya bankaɗo matsala a biyan albashin ma'aikatan kasar nan, inda ake fargabar samun jinkirin biyan kuɗin a watanni uku na Oktoba, Nuwamba da Disamba.

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince zai biya N72,000 daga watan Nuwamba.

Sanata Adams Oshiomhole ya bukaci a kara mafi ƙarancin albashi zuwa sama da N70,000. Sanatan ya ce ana kara talaucewa a Najeriya duk da karin albashi da aka yi

Abba Kabir Yusuf ya ayyana N71,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi a Kano. A karshen watan Nuwamba za a fara biyan ma'aikata mafi ƙarancin albashi a jihar Kano

Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince da zai biya ma'aikata N75,000 a jihar.

Gwamnatin jihar Katsina ta kaddamar da kwamitin da zai fidda tsarin yadda za a yi wa ma'aikata ƙarin albashi yayin da aiwatar da dokar sabon mafi ƙarancin albashi.

Gwamnan jihar Bayelsa, Diri Douye ya amince da biyan N80,000 a matsayin sabon albashi ga ma'aikata inda ya ce ya tausayawa halin da al'umma ke ciki.
Mafi karancin albashi
Samu kari