Peter Obi
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Kungiyar Kwankwasiyya ta tabbatar da cewa jagoranta, Dr. Rabiu Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga ADC zuwa NDC a ranar Litinin ko Talata mai zuwa.
Ana shirin zaben, jam’iyyar ADC ta sake fadawa cikin rikici kan tikiti takarar shugaban kasa tsakanin Peter Obi, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso da Rotimi Amaechi.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta dawo da shugabannin ADC karkashin jagorancin David Mark a shafinta na yanar gizo bayan hukuncin Kotun Koli.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Jam’iyyar NDC ta fito fili ta musanta rahotannin da ke cewa ta miƙa tikitin shugaban ƙasa ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, tana mai cewa asusun X na bogi ne.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya karbi bakuncin Peter Obi da tawagarsa. Peter Obi ya bayyana dalilin da ya sanya ya ziyarci Goodluck Jonathan.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Dr Goodluck Ebele Jonathan, ya karbi bakuncin tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi, da tawagarsa.
Peter Obi
Samu kari