Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Tun bayan kammala zaben wannan shekarar ta 2023, 'yan siyasa da dama su ka garzaya kotuna don neman hakkinsu, da yawa daga cikinsu sun samu nasara a kotun.
A yau Lahadi, 19 ga watan Nuwamba kotun ɗaukaka ƙara za ta raba gardama tsakanin Gwamna Caleb Mutfwang na PDP da Nentawe Yilwatda na jam'iyyar APC.
Ɗan takarar gwamnan jihar Bayelsa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Timipre Sylva, ya caccaki tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan.
Babban Fasto, Elijah Ayodele ya yi hasashen jam'iyyar da za ta yi nasara a zaben Zamfara da za a sake, ya ce ba abin da zai hana PDP nasara a zaben.
Kotun ɗaukaka ƙara ta sanar da ranar Lahadi, 19 ga watan Nuwamba a matsayin ranar da za ta yanke hukunci kan shari'ar zaɓen gwamnan jihar Plateau.
Jigon jam'iyyar PDP kuma na hannun daman dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, Daniel Bwala ya musanta cewa ya bar PDP zuwa APC.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya bayyana yadda su ka yi amfani da kuskuren Rabiu Kwankwaso wurin illata su a kotu da Abba Kabir na Kano.
Farfesa Farooq Kperogi ya yi gargadin cewa jam’iyyar APC mai mulki za ta iya haddasa rikici a Kano. Kalaman na Kperogi na zuwa ne bayan tsige Gwamna Abba Yusuf.
Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Ilyasu Kwankwaso, ya yaba da hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke na tsige Gwamna Abba Yusuf tare da soke zaben sa.
Siyasa
Samu kari