Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Dubban magoya bayan jam’iyyar NNPP, sun mamaye tituna a karamar hukumar Rogo ta jihar Kano a ranar Asabar don zanga-zanga kan takaddamar zaben gwamna.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta fito ta musanta batun cewa ta cimma yarjejeniya da jam'iyyar APC kan shari'ar gwamnan Kano da ke kotun koli.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta bayyana shawari ga ma'aikata kan su tuburewa gwamnatin APC, inda suka ce ana kokarin mayar dasu bayi. Ta ce su yi amfani da karfinsu.
Ministar jin kai ta ce 'yan Najeriya su kwantar da hankali, gwamnatin Najeriya ta tsara yadda talakawa za su more a shekarar da za a shiga gobe Litinin.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai fito ranar Litinin domin yiwa 'yan kasa jawabi mai daukar hankali kan yanayin da kasar nan ke ciki da kuma mafita.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana sakonsa ga shugaban kasa, inda yace ya kamata a gyara komai a cikin shekarar da za a shiga don talaka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake sanya yan Najeriya suna tofa albrkacin bakinsu bayan ya hana jami'an tsato dakatar da shi daga gaisawa da Okoya.
Wasu jiga-jigan APC sun bayyana cewa, sun hango yadda za su yi nasara a kotun koli kuma tabbas Gwuna ne zai yi nasara a zaman ba Abba Kabir Yusuf ba.
Gwamnatin Najeriya ta ware makudan kudade don tabbatar da an siyawa 'yan majalisa da sanatoci littatafai da za a sanya a cikin majalisun kasar guda biyu.
Siyasa
Samu kari