Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Sanata Dino Melaye, ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar PDP a zaben jihar Kogi mai zuwa ya ce sau hudu ya tsallake rijiya da baya a harin kisan kai.
All Progressives Congress (APC) ta fasa gudanar da gangamin fara yakin neman zaben ɗan takararta na gwamna a zaben jihar Bayelsa da za a yi a watan Nuwamɓa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa sabbin mambobin majalisar gudanarwa na hukumar kula da kyaun titunan gwamnatin tarayya FERMA bayan rushe na baya.
Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kakakin kwamitin yakin neman zabemsa da aka rushe, Bayo Onanuga a matsayin mai bada shawara ta musamman kan yada labarai.
Wani jigon jam’iyyar APC mai mulki mazaunin jihar Lagas, Joe Igbokwe, ya ba manyan masu adawa da Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi shawara ta gaskiya.
Mako huɗu gabanin zaben gwamnan jihar Kogi wanda za a yi ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023, jam'iyyar APC mai mulki ta ƙara samun gagarumin goyon baya.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa wanda ya gada ya miƙa masa ragamar mulki babu ko naira ɗaya a asusun gwamnati, duƙ da haka ya yi aiki.
Tsohon kakakin Shugaba Bola Tinubu, Dakta Josef Onoh ya soki dan takarar jam'iyyar Labour, Peter Obi inda ya ce zai ci amanar Najeriya kamar yadda ya yi wa Ojukwu.
Wata gamayyar kungiyoyi CSO ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cirewa Atiku Abubakar lambar karramawa ta GCON da ake ba mataimakan shugaban ƙasa.
Siyasa
Samu kari