Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
A nan za ku ji jerin wasu Jihohin da Gwamnoninsu su ke rigima da Mataimakansu a halin yanzu. A binciken da mu ka yi, kusan duka jihohin daga Kudu su ke.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli ta yi watsi da ƙarar da jam'iyyar PDP da ɗan takararta Atiku Abubakar, suka ɗaukaka kan nasararsa a zaɓe.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Farfesa Umar Garba Danbatta a matsayin shugaban Hukumar Sadarwa ta NCC, kuma ya sallami Sunday Adepoju na NIPOST da Tukur Funtua.
Mataimakin shugaban ƙasar Najeriya, Sanata Ƙashim Shettima da wasu gwamnonin jam'iyyar APC 14 sun sauka a jihar Imo yayin da APC zata kaddamar da kamfe.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana yadda Tinubu ya zubar wa Najeriya mutunci a idon duniya kan takardun bogi da ya mallaka.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar LP, Peter Obi, ya yi kira ga Bola Tinubu ya fito ya yi wa yan Najeriya bayani.
Takaddama kan takardun karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta sanya an bankaɗo takardun karatun da ƴan takarar shugaban ƙasa na 2023 suka ba INEC.
Babban limamin cocin Revival and Restoration Global Mission, Fasto Kingsley Okwuwe, ya yi sabon hasashe game da shari’ar zabe da za a yi a kotun koli.
Mun kawo jerin Gwamnonin jihohin da su ka dauki fiye da wa’adin da aka saba. Rahoton nan ya kawo jerin ‘yan siyasar da su ka yi sama da shekaru takwas a kujera.
Siyasa
Samu kari