Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ziyarci tsohon gwamna Ayodele Fayose na Ekiti a gidansa da ke Lagas. An bayyana cikakken bayanin ganawar tasu.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta caccaki shugaban ƙasa Bola Ahmee Tinubu, kan rashin biyan albashin ma'aikata na watan Disamban shekarar 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga tsakani yayin da manyan ƴan siyasa a jihar Ondo suka fara faɗi tashin neman ɗarewa kujerar mataimakin Aiyedatiwa.
Sabuwar rigima ta ƙara ɓallewa a jam'iyyar Labour Party yayin da wasu shugabanni na tsagin Lamidi Apapa suka ci na jaki a jihar Edo ranar Jumu'a.
Shugabannin kananan hukumomin jihar Kano 44 sun nuna sam ba su yarda da yunkurin gwamnatin jihar Kano na talauta asusun baitul mali wajen gida gadoji ba.
Gwamnatin jihar Ekiti ta ayyana zamam makokin kwanaki 3 da sauke tutoci zuwa ɗabi domin nuna alhini da girmama marigayi tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jihar Ondo na ci gaba da laluben mutum mai tsantaar biyayya wanda zai masa mataimakin gwamna bayan rantsar da shi ranar Laraba.
Razaq Aderibigbe, jigon NNPP mai kayan marmari ya bayyana yaƙini cewa kotun kolin Najeriya zata tabbatar da adalci a shari'ar zaben gwamnan Kano da ke gabanta.
Primate Ayodele ya bayyana cewa Gwamna Siminalayi Fubara zai ka.jam'iyyar APC nan gaba kaɗan domim ba zai iya jure faɗansa da ministan Abuja, Nyesom Wike ba.
Siyasa
Samu kari