A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Nafiu Bala da ke ikirarin zama shugaban ADC ya ce za su hana duk wanda ya haura shekara 55 takara a ADC. Ana ganin yana yi wa Atiku, Obi da Kwankwaso barazana
Wasu ƴan majalisar wakilan tarayya sun fara kiran a sauya tsarin mulkin Najeɗiya ya koma zango ɗaya ga shugaban ƙasa da kuma tsarin karba-karba a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki ta dakatar da mataimakiyar shugabar matan jam'iyyar ta jihar Neja, Sayyada Amina Shehu na tsawon watanni shida masu zuwa.
All Progressives Congress (APC) a ƙaramar hukumar Aba ta Arewa a jihar Abia ta dakatar da wasu manyan ƙusoshi da take zargi da aikata wasu laifuffuka.
Babbar kotun jihar Ribas ta bayyana cewa ƴan majalisa 27 na tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike suna nan a cikin jam'iyyar PDP saboda babu hujjar sun koma APC.
Tsohon mataimakin jam'iyyar APC Lukman Salihu ya koka kan yadda jam'iyyar ta dauki hanyar lalacewa a Najeriya. Ya ce sun dauka Bola Tinubu zai gyara amma ya gaza.
Ɗaya daga shugabannin shiyyar kudu maso kudancin ƙasar nan, Edwin Clark ya bayyana yadda tsohon Goodluck Jonathan ne ya ƙaƙaba musu Nyesom Wike a Rivers.
Gwamnatin Kano ƙarƙashin bba Kabir Yusuf ta ɗauki wasu matakai waɗanda suka zama kusan iri ɗaya da na tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje.
Gwamnoni sun fara tattauna adadin kuɗin da za su iya aminta da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi a lokacin da tattaunawa ta yi nisa da ƴan kwadago.
Ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya magantu kan gorin da ake masa kan taimakonsa da Bola Tinubu ya yi a siyasar Najeriya.
Siyasa
Samu kari