Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Nafiu Bala da ke ikirarin zama shugaban ADC ya ce za su hana duk wanda ya haura shekara 55 takara a ADC. Ana ganin yana yi wa Atiku, Obi da Kwankwaso barazana
Gwamna Bala Abdulƙadir Mohammed na jihar Bauchi ya sauke kantoma da mataimakinsa na ƙaramar hukumar Alkaleri, ya umarci sun hanzarta barin .ofis nan take.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike ya kare matakinsa na umartar sakatarorin din-din-din kan durkusawa Bola Tinubu da suka yi a Abuja inda ya ce hakan nuna godiya ne.
NNPP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a zaben jihar Edo, Fasto Azemhe Azena kan yi wa jam'iyya zagon kasa. Sai dai dan takarar ya ki amincewa da korar.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Ondo, Barista Edema ɗaya daga cikin ƴan takara na sahun gaba a APC ya tattara ya koma NNPP, ya samu tikiti.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam'iyyar za ta rika amfani da rajistar da take da ita wajen ba da mukamai.
Tsohon hadimin Atiku Abubakar, Daniel Bwala ya bayyana abubuwan da za su saka shi raba gari da Shugaba Bola Tinubu bayan kasancewa tare da shi na tsawon lokaci.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce da alamu tallafin man da za a biya a wannan shekarar ka iya haura na shekarar Buhari ta ƙarshe.
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta yi karin haske kan shirin hadaka da ake ta yadawa tana kokarin yi da jam'iyyun adawa inda ya ce babu kamshin a gaskiya ciki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kwarara yabo ga Ministan Abuja, Nyesom Wike kan irin kokarin da ya ke yi a birnin Abuja inda ya ce ya fita daban da saura.
Siyasa
Samu kari