A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Ɗan Majalisar Tarayya da ke wakiltar Ifelodun/Boripe da Boluwaduro a jihar Osun, Soji Adetunji ya gwangwaje ƴan mazaɓarsa bayan harin da matasa suka kai masa.
Gwamnan jihar Benue, Alia Hyacinth Gwamna ya sanya hannu a dokar haramta biyan makudan kudi na fansho ga tsofaffin gwamnoni da mataimakansu a jihar.
An samu tsaiko a kokarin kawo Yahaya Bello, tsohon gwmanan jihat Kogi gaban kotu domin ya fuskanci shari'a kan badaƙalar N80bn, an ɗage zaman zuwa 27 ga Yuni.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya soki tsarin sabon taken Najeriya inda ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan yadda zai hada kan 'yan kasar.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ayyana Bola Tinubu a matsayin gwarzo a siyasar Najeriya. Ya ce Tinubu ya taimaki Atiku Abubakar da sauransu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta dakatar da wasu manyan jami'ai uku daga aiki saboda ana zarginsu da amfani da takardun bogi da karkatar da kuɗin talakawa.
Tsohon shugaban ƙasa, Dr.Goodluck Jonathan ya nuna rashin jin daɗinsa kan yadda gwamnoni ke mayar da matasa ƴan daba maimakon sun gina su aikin gwamnati.
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso Gabas, Salihu Lukman ya yi murabus a yau Laraba 12 ga watan Yuni inda ya ce babu shugabanci a jam'iyyar.
Ɗan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya jajantawa Shugaba Bola Tinubu bayan ya zame yayin taron dimukradiyya a Abuja.
Siyasa
Samu kari