A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnatin Kano ta jaddada cewa hukuncin babbar kotun tarayya ya nuna cewa an tuɓe sarakuna biyar tare da dawo da Muhammadu Sanusi kan karagar sarauta.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta kwantar da hankulan mambobinta a jihar Taraba wadanda suka fusata sakamakon mukaman da Gwamna Agbu Kefas ya raba.
Jam’iyyun siyasa 74 amarasa rijista sun goyi bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) gabanin zaben gwamnan jihar Ondo na watan Nuwambar 2024.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta zargi APC da neman kawo rudani a rigimar sarauta a jihar Kano domin kwace mulkin jihar karfi da yaji kuma ta kowace hanya.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami shugaban Majalisar sarakunan gargajiya a jihar, Chidi Awuse inda ya maye gurbinsa da Eze Chike Worlu Wodo.
Mai magana da yawun gwamnan Kano, Sanusi Bature da Abba Hikima sun ɗauki matsaya daban-daban dangane da hukuncin babbar kotun tarayya a shari'ar sarautar Kano.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya yi magana kan siyasar uban gida da aje yi a Najeriya inda ya bayyana matsayarsa kan haka.
Gwamnatin Kano na ci gaba da shirye-shiryen rusa wani ɓangaren fadar Nassrawa wadda Sarki na 15, Aminu Ado Bayero ke ciki, an ga buldoza ta kama hanya.
Yayin da ake tunkarar babban zaɓen gwamna a watan Satumba, 2024, Asue Ighodalo na PDPP ya rasa ɗaya daga cikin ƴan tawagar tallata takararsa, Felix Isuku.
Siyasa
Samu kari