A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Kunguyar matasan Arewa maso Gabas ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya kaucewa masu zuga shi ya canza mataimakinsa, Kashim Shettima a 2027.
Dan Majalisa mai wakiltar Ƙiru da Bebeji, Abdulmumini Ƙofa ya bayyana cewa jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ne kaɗai zai iya yanke shawara kan sauya sheƙa zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar PDP reshen jihar Kano ta barranta kanta da duk wata haɗakar adawa, musamman ta ADC da Atiku Abubakar ya tafi.
Karamin ministan gidaje da raya birane a gwamnatin Bola Tinubu daga Kano, Yusuf Ata ya ce APC na da shirin lashe gwamnan jihar a zaɓen shekarar 2027.
Hadimin Peter Obi, Valentine Obienyem ya ce ya kamata jami'an tsaro su kama Abayomi Arabambi da ya ce Obi da 'yan kwadago za su yi wa Bola Tinubu juyin mulki.
Jam'iyyar NNPP ta ce ba za ta hukunta dan majalisar NNPP kuma aboki tafiyar Rabiu Kwankwaso ba saboda ganawa da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Dino Melaye da wasu manyan aminan siyasar tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar sun fice daga PDP sannan sun koma jam'iyyar hadaka ta ADC. Legit ta jero su.
Yaron tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Bashir El-Rufai, ya yi bayani kan wanda ya fi damar kayar da Bola Tinubu tsakanin Peter Obi da Atiku Abubakar.
Tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa a inuwar APC, Nicolas Felix, ya ce Bola Tinubu zai ci zaɓen 2027 da ƙuri'u akalla miliyan 15 domin ADC ba za ta iya ba.
Siyasa
Samu kari