Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Minista Abuja, Nyesom Wike ya zargi gwamna Siminalayi Fubara kan raina Remi Tinubu da aka yi a wajen wani taro a Rivers. Wike ya gargadi Fubara da mogoya bayansa.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hadu da Sanata Barau Jibrin na jam'iyyar APC a filin jirgin sama a Abuja. Buba Galadima na cikin tawagar.
Kungiyar ta Afenifere ta yi magana kan zaben 2027 inda ta bayyana goyon bayanta ga shugaban kasa, Bola Tinubu ya kammala shekaru takwas a mulkin kasa.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsofaffin ƴan CPC wanda suka haɗa da Muhammadu Buhari da Malami ba za su bar APC ba gabanin zsɓen 2027.
Yayin da ake shirin haɗaka a zaben 2027 da ke tafe, jam’iyyar LP ta ce ba za ta shiga kowace irin kawance ba kafin zaben 2027 domin kifar da Bola Tinubu.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya watau NLC reshen jihar Kano ya bayyana goyon baya ga tazarcen gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP don ya yi tazarce a 2027.
Kwana 1 tal bayan Hon. Dennis Agbo ya sauya sheƙa, ƙarin ƴan Majalisa 2 na tarayya da na jiha sun fice daga LP zuwa jam'iyyar PDP mau mulki a Enugu.
Gwamnonin jihohin da APC ke mulki sun karyata jita jitar da aka yada cewa za su juya baya ga Bola Tinubu a zaben 2027. An yi zargin cewa za su hade da Atiku.
Hakeem Baba-Ahmed ya bukaci Atiku Abubakar da Shugaba Tinubu da su hakura da takara a 2027, su ba matasa dama su kawo sababbin dabaru don kawo babban ci gaba a kasa.
Siyasa
Samu kari