Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya yi ikirarin vewa hare-haren Amurka sun raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei kuma suna zargin ya nakasa.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya yi ikirarin vewa hare-haren Amurka sun raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei kuma suna zargin ya nakasa.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar martani kan cewa zai fito takara a zaben 2027. Ta ce dole Tinubu ya yi shekara 8 kamar Muhammadu Buhari.
Shugaban kungiyar APC a yankin Arewa maso Tsakiya, Hon. Saleh Zazzaga yayi magana kan yiwuwar mai girma Bola Tinubu ya ajiye mataimakinsa Kashim Shettima.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya aika da sakon gargadi kan wasu gwamnoni guda shida kan batun yin tazarce a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya yi kaca-kaca da jam'iyyar APC. Ya ce kasar nan na iya rugujewa idan ta koma kna madafun iko.
Shugaban ma'aikatan gwamnatin tarayya, Femi Gbajabiamila ya bukaci shugabannin Arewa su mara wa Bola Tinubu baya don wa'adi na biyu a zaben 2027.
Shugaban tsagin jam'iyyar NNPP na jihar Kano, ya yi magana kan yiwuwar sauya shekar jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
An gudanar da taron goyon bayan shugaban kasa, Bola Tinubu inda Gwamna Mohammed Umar Bago na Jihar Niger ya sha rawa a taron da aka yi a Minna yana murna.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El Rufai na cikin manyan jiga-jigan siyasa a Najeriya da suka kafa haɗakar ADC, hakan ya jawo manya a Kaduna.
Reno Omokri ya roki 'yan Arewa su zabi shugaba Bola Tinubu a 2027 domin cigaba da hadin kan kasa. Omokri ya yi gargadi da rabuwar Najeriya kan rashin adalci.
ADC ta Kogi ta dakatar da dan majalisar wakilai, Hon. Leke Abejide saboda zargin rashin biyayya, kokarin jan mambobinta zuwa APC da kuma raina shugabannin jam’iyyar.
Siyasa
Samu kari