Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Mai girma Bola Tinubu ya bayyana matsalolin da kasar nan ke fuskanta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Mai girma Bola Tinubu ya bayyana matsalolin da kasar nan ke fuskanta.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce zai cigaba da casa rawa babu fashi a rayuwarsa. Ya ce rawa ba ya hana shi gudanar da harkokin gwamnatin Osun.
Jarumar Nollywood, Abiola Adebayo ta ce ta rabu da mijinta tun Afrilun 2024, amma suna tarayya wajen kula da ɗansu bayan shekaru biyu haihuwar ɗan.
Matashi Mustapha PK, mai shekaru 25, ya auri Anty Samira mai shekaru 39, inda suka bayyana cewa soyayya tsantsa ce ta hada su ba kwadayi ba ko wani abu na daban.
Daga karshe, ya roki shugabannin kamfanin da su ci gaba da tallafawa tafiyar da cibiyar ta hanyar bayar da kulawar da za ta tabbatar da ci gaba da inganta.
An yada wani faifan bidiyo da ya tayar wa al'umma hankali na dan TikTok da aka fi sani da 'Disturbing' ya mutu a yayin da yake yin shiri kai tsaye a kafofin sadarwa
Hisbah ta hana sauraron wakar Amanata ta Hamisu Breaker, tana ganin tana yada alfasha, amma mutane da dama sun zargi hukumar da tallata wakar, domin ba a santa ba.
Jaruma Rahama Sadau ta bayyana auren Juma Jux da Priscilla Ojo a matsayin irin bikin da take so. Rahama Sadau ta ce auren ya kayatar sosai fiye da yadda ake zato.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, gwamnoni, ministoci sun halarci nadin sarautar tsohon gwamnan Bauchi M A Abubakar Makama Babba a Bauchi.
Shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano (PCACC), Muhyi Magaji Rimin Gado, ya ce ba shi da hadi da 'yar tiktok, Rahama Sa'idu.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi barkwanci a lokacin da Sheikh Isa Ali Pantami ya ziyarce shi a Kaduna. Buhari ya cewa Pantami ya murmure.
Nishadi
Samu kari