China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Gwamnatin Tarayya ta gindaya sharuda kan adadin shekarun shiga manyan makarantu a Najeriya inda ta umarci hukumar JAMB ta tabbatar an bi wannan tsari.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kwace wasu filaye da tsohuwar gwamnatin Dr. Abdullahi Umar Ganduje ta yanka, sannan ta mayar wa makarantar da abin ta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sake waiwayar mata yayin da yake ci gaba da rabon muƙamai, ya naɗa sabuwar shugabar ma'aikatan gwamnatin tarayya.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya bayyana dalilin da ya sanya ake samun karuwar matsalar rashin tsaro a jihar. Gwamnan ya ce laifin ta'ammali da kwayoyi ne.
Masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP sun yi taro a Enugu inda suka koka kan halin da Najeriya ke ciki na wahala. PDP ta bukaci a zabe ta a 2027 domin saukaka rayuwa.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ware Naira Biliyan 29 domin gudanar da ayyukan raya jihar Kano. An ware adadin kudin ne domin aiwatar da sababbin manyan ayyuka.
Ministan ayyuka, David Umahi ya shawarci mazauna Kudu maso Gabas da kar su amsa kiran zanga-zanga da ake shirya wa a kasar nan saboda tsadar rayuwa.
Gamayyar kungiyar CNYS ta sanar da ficewarta daga zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan kan halin yunwa da matsin tattalin arzikin da ake ciki.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya nuna damuwa kan yadda ake gudanar da mulki a wannan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Labarai
Samu kari