China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir na jihar Kano da Rabiu Kwankwaso sun jajantawa kwamishinan ilimi mai zurfi, Yusuf Kofar Mata game da iftila'in gobara a gidansa.
Sabon sarkin Karaye, Muhammad Maharaz ya ziyarci fadar sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi na biyu kwana daya da nada shi a matsayin sabon sarki.
Kotun Daukaka Kara ta ba da umarnin sake duba shari'ar da aka yi kan dambarwar masarautar Ile-Oluji da ke karamar hukumar Ile-Oluji/Okeigbo a jihar Ondo.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mika bukatarsa ga majalisa domin sahale masa kara Naira Tiriliyan 6.2 a kasafin kudin 2024, kamar yadda ya aika majalisa.
Majalisar wakilai ta gayyaci wasu daga cikin shugabannin tsaron Najeriya su mata bayani bayan shugaban kasa Bola Tinubu ya ba sojoji umurnin fara noma.
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta tabbatar da faruwar mummunar gobara a gidan kwamishinan ilimi mai zurfi a jihar Kano, Dakta Yusuf Kofar Mata.
Jigon PDP, Abdul-azizi Na'ibi Abubakar ya magantu kan matakan da Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ke dauka inda ya ce ya dauki matakai da dama amma yanzu yana nadama.
Jam'iyyar APC ta yi martani kan korafe-korafen da ake yi na cewa shugaban kasa Bola Tinubu yana fifita wani yanki fiye da wani a raba mukaman da yake yi a gwamnati.
Rundunar 'yan sandan Kogi ta tabbatar da cafke wani jami'inta, Sufeto Aminu Mohammed bisa zargin fashi da satar mota tare da kokarin sauya mata launi.
Labarai
Samu kari