Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Wasu mutane da ba a san ko wanene ba, sun halaka diyar dan majalisar dokokin jihar Borno a gidan mijinta. Lamarin mara daɗin ji ya auku ne a birnin Maiduguri.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya mika kyautar asibiti sukutum ga coci don samun kulawa na musamman da kuma tausaya wa marasa lafiya da kula da shi.
'Yan bindiga sun hallaka mataimakin magatakardar Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke jihar Ebonyi, an kashe Innocent Obi ne a gidansa da ke jihar Imo.
Ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC sun ba gwamnoni 36 na ƙasar nan wa'adin makonni biyu kan aiwatar da ƙarin albashin N35,000 ga ma'aikata a jihohinsu.
Gwamnatin jihar Ondo ta yi magana kan rahotannin da ke yawo kan cewa ana shirye-shiryen sake fitar da gwamna Rotimi Akeredolu zuwa ƙasar waje neman lafiya.
Kungiyar Centre for Democracy & Human Rights (CEDEHUR) ta na yaki da nada Olu Olukoyede, ta ce doka ba ta ba Ola Olukoyede dama ya rike EFCC ba domin shi Lauya ne.
‘Dan majalisa ya kawo maganar bude iyakokin kasar nan sai dai Majalisar ba ta goyi bayan sake bude sauran iyakokin Kudu da aka rufe a lokacin Muhammadu Buhari ba.
Majalisar dattawan Najeriya za ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), Olanipekun Olukoyede, a ranar Laraba.
Bola Tinubu ya ce Malam Ahmed Galadima Aminu zai jagoranci Hukumar PTDF. Galadima ya cani yaron Ali Gusau a cewar Mai magana da yawun bakin shugaban Najeriya.
Labarai
Samu kari