Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Mutumin Atiku Abubakar da ya zarge shi da rashin gaskiya ya samu mukami da Bola Ahmed Tinubu ya nada sababbin darektoci a ma’aikatar harkokin jiragen sama.
Bayan fitowarsa daga gidan kurkurku, Godwin Emefiele ya musanya zargin da ake yi masa na tafka barna a lokacin da yake rike da bankin CBN, ya ce sharri ne,
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya yi ikirarin cewa wasu bankuna a kasar suna hada baki da masu sana'ar PoS don hana al'umma samun wadatattun takardun naira.
Jami'an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) sun yi nasarar kama wata mata yar shekara 70 da jikanta a Legas kan zargin sayar da miyagun kwayoyi.
Wani mutumin kasar Kenya ya ba da mamaki bayan ya fasa asusun katako da ya shafe tsawon shekara tana tara kudi, wanda hakan ya burge mutane da dama.
Fitaccen faston Najeriya, Primate Elijah Ayodele ya bayyana cewa farashin shinkafa yar waje zai kai N80,000 kan kowani buhu a cikin shekarar 2024.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Jigawa. Hatsarin motar ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan fasinjoji mutum 11 da ya ritsa da su.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi wa ofisoshinta 112 karin girma zuwa mukamin janar. Hakan na zuwa ne bayan rundunar ta yi wa wasu manyan sojojin murabus a baya-baya.
Sheikh Dahiru Bauchi ya bayyana cewa, bai rubuta wata wasika ba don turawa jojin kasa a madadin Tijjaniya don jan hankalin gwamnati kan rikicin Abba da Gawuna.
Labarai
Samu kari