Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Rundunar yan sandan Najeriya ta yi magana kan harbin da wani jami'in dan sanda ya yi wa jarumin fina-finan Najeriya Azeez Ijaduade. Ta ce ana gudanar da bincike.
Tsohuwar ministar man fetur a zamanin mulkin tsohon Shugaba Goodluck Joɓathan, Diezani Alison Madueke, ta musanta yin hira inda ta zargi gwamnan Zamfara.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ya karyata batun kasancewa da hannu a zargin cire kudi dala miliyan 6.3 daga CBN ba bisa ka’ida ba.
Yar fafutuka a Najeriya, Aisha Yesufu, ta shawarci yan mata da su furtawa saurayi cewa suna sonsa da zaran sun ji ya kwanta masu ba wai su tsaya jira ba.
Wata babbar fasto a majami’ar Transformation World Ministries, Francisca Emmanuel, ta ce yana cikin littafi mutum ya zama matsafi maimakon dukufa ga addu’a.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bayyana cewa ba za a ayyana Najeriya a matsayin matalauciyar kasa ba duk da irin matsalolin da ta ke fuskanta.
Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Babangida ya bayyana cewa ya yi iya bakin kokarinsa a lokacin da yake kan karagar mulki tare da yi abokai a fadin Najeriya.
Binciken EFCC mai yaki da rashin gaskiya zai iya jefa Sadiya Umar-Farouk a matsala domini ta ce Minista a lokacin . Sadiya Umar-Farouk ta wawuri N37bn a shekaru 4.
A ranar Asabar, 23 ga watan Disamba ne aka daura auren Mustapha Sani Abacha, dan tsohon shugaban kasa Sani Abacha da amaryarsa, Safa Tijjani Saleh Geidam.
Labarai
Samu kari