Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani magidanci ya dauki yaransa biyu bayan ya roki matarsa da ta haifo masa karin ‘da guda daya.
Yan bindiga sun fara tserewa daga mabuyarsu a garuruwan Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Janjala a jihar Kaduna bayan sojoji sun fara kakkabe yankin.
Batun cewa mai shari'a Ugo na kotun ɗaukaka ƙara ya yi murabus da fitar da sanarwa cewa an buƙace shi ya yi wa wani ɗan takara sauƙi, ƙarya ce tsagwaronta.
Majalisar tattalin arziki (NEC) ta shiga gana wa karkashin Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja kan muhimman batutuwan da suka taɓa rayuwar mutane.
Mummunar gobara ta tashi a kasuwar Rimi da ke jihar Kano a daren ranar Laraba, 19 ga watan Yuli inda aka yi asarar dukiya. Shaguna guda 10 ne suka kone kurmus.
Majalisar Dattawa karkashin shugabancin Sanata Godswill Akpabio sun shiga ganawar sirri kuma ta gaggawa da ake zargin bai rasa nasa nasaba da ministocin Tinubu.
Dakarun rundunar sojin sama sun yi nasarar murkushe mayakan ta'addanci 22 a yayin farmakin da suka kai a Batsari da Sola Poi II da ke yankunan Batsari da Jibia.
Kakakin yaƙin neman zaɓen Shugaba Tinubu, Bayo Ananuga ya buƙaci ƴan Najeriya da su ƙara haƙuri tallafin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur yana nan tafe.
Sanata Shehu Sani ya yi kira ga kungiyar shirya gasar shiga kundin bajinta na Guinness da ta bayar da fifiko wajen samun bayanan lafiyar masu shiga gasarta.
Labarai
Samu kari