Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Mai kamfanin BUA, Abdussamad Rabiu ya ci gaba da rike matsayinsa a jerin masu kudin Nahiyar Afirka, ya ci ribar fiye da biliyan daya a sa'o'i 24.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya gargaɗi kwamishinoni da manyan sakatarori a jihar kan aikata cin hanci da rashawa a yayin gudanar da ayyukansu.
Sheikh Aminu Baba Waziri, ya buƙaci majalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa dokar da zata tilasta wa wasu rukunin ma'aikata ƙaro wa matansu kishiyoyi.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da shirin rabon tallafin kuɗi ga gidaje miliyan 15. Ƴan Najeriya miliyan 62 ne za su amfana da wannan tallafin kuɗin.
Wani mai garkuwa da mutane, Gaiya Usman da jami'an 'yan sanda su ka kama ya bayyana cewa duka kudin fansa Naira dubu 470 kayan sakawa ya siya da su.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kano ta cafke mutane 30 da ake zargi da yunkurin kawo cikas yayin bikin auren gata 1,800 wanda gwamnatin Kano ta ɗauki nauyi.
Wata kotu a Minna, jihar Neja, ta yanke wa wasu matasa biyar hukuncin daurin shekaru 12 a gidan yari bayan ta kama su da laifin tono kan wani mutum don kudin asiri.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
'Yan Arewa da ke kasuwar shanu a jihar Abia sun roki Shugaba Tinubu da Sarkin Musulmi da su kawo dauki bayan ba su wa'adin kwanaki 14 a da gwamnatin ta yi.
Labarai
Samu kari