Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), Ola Olukayode, ya aike da sabon gargadi ga masu rike da mukami a kasar nan.
Akwai masu ganin akwai bukatar ayi bincike a kan Olubunmi Tunji-Ojo. Ana so Bola Tinubu ya binciki Ministan cikin gida yadda EFCC ta ke bincike a kan Dr. Betta Edu
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo wanda Shugaba Tinubu ya kira zjwa Villa, kan kwangilar N438m daga Betta Edu, ya fadi halin da ake ciki.
Wasu miyagun yan bindiga da ake kyautata zaton yan kungiyar asiri ne sun aikata ta'addanci a jihar Ogun. Yan bindigan sun halaka basarake har lahira.
An samu asarar rayukan wasu matafiya takwas a jihar Borno bayan yan ta'adda sun saka bam a kan hanya. Mutane da dama sun samu munanan raunuka a harin.
Miyagun ƴan ta'addan Boko Haram sun kai sabon harin ta'addanco a jihar Borno. Yan ta'addan sun halaka mutum shida tare da raunata wasu mutane da dama.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kame sojan da ya caccaki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas bayan ya dauki wani mataki kan sojan da ya saba doka.
Hukumar EFCC na cigaba da bincike kan badakalar N44bn da aka bankado a ma'aikatar jin kai da yaki da talauci. Hukumar ta fara bincikar bankuna uku.
A gwamnatin Buhari, an yi ikirarin akwai wasu da ke juya akalar mulkin kasar da aka yi wa lakabi da 'cabal' a turance. Ga jerin mutum 5 da suka fi karfin fada-aji.
Labarai
Samu kari