Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta buɗe tsarin neman bashin komfuta da wayoyi ga 'yan Najeriya ta CREDICORP da Ma'aikatar Sadarwa. Koyi hanyoyin cika fom da waɗanda suka cancanta.
Wasu ‘yan matan Najeriya da ke aiki a kamfanin sikarin Dagote sun yi Karin haske kan wasu abubuwan da ke gudana na ‘yau da kullum na harkoki a kamfanin.
Sheikh Muhammad Bn Uthman ya bayyana abin farin ciki da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya fada musu yayin zama da malaman addini da ya yi a jihar.
Wasu ɓara gari da ake zaton ɓarayi sun shiga babban Masallacin Jumu'a na layin Hakimi a Anguwar Rigasa Kaduna kuma.sun sace fankoki ana dab da fara azumi.
Rundunar ‘yan sandan Filato ta jibge jami'anta a a ginin majalisar dokokin jihar da ke cikin birnin Jos tare da tare hanyoyin zuwa majalisar da nufin dakile tarzoma.
Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma a majalisar wakilai, Abdulaziz Yari Abubakar, ya tanadi tireloli 358 na kayan hatsi domin rabawa talakawa a lokacin Ramadan.
Wani malamin cocin Dunami a Uyo, babban birnin jihar Akwa Ibom ga tausayawa masu zuwa ibada cocinsa bisa wahalhalu da tsadar rayuwar da aka shiga a ƙasar nan.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya fallasa gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu inda ya ce har yanzu ta na biyan tallafin man fetur, amma yana goyon baya.
Sheikh Aminu Daurawa, shugaban hukumar Hisbah a Kano ya bayyana cewa za su duba kuskuren da ke cikin aikin Hisbah tare da daukar matakan gyara a kansu.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi nasarar cafke wasu matasa 10 a gidan Gala bayan al'ummar Kiristoci sun yi korafi kan bude gidan a tsakiyar unguwa.
Labarai
Samu kari