Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
‘Dan majalisa ya kawo maganar bude iyakokin kasar nan sai dai Majalisar ba ta goyi bayan sake bude sauran iyakokin Kudu da aka rufe a lokacin Muhammadu Buhari ba.
Majalisar dattawan Najeriya za ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), Olanipekun Olukoyede, a ranar Laraba.
Bola Tinubu ya ce Malam Ahmed Galadima Aminu zai jagoranci Hukumar PTDF. Galadima ya cani yaron Ali Gusau a cewar Mai magana da yawun bakin shugaban Najeriya.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rushe shugabannin gudanarwa na hujumar Alhazai ta ƙasa (NAHCON). Shugaban ƙasar ya kuma naɗa sabon shugaban hukumar.
Dakta Musa Adamu Aliyu ya zama sabon shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC. Hakan na zuwa ne bayan naɗin da Shugaba Tinubu ya yi masa.
An karrama dan Najeriya mai shekaru 70 da ya kirkiri janareto mara amfani da mai da digirgir. Mallam Hadi Usman ya kuma kirkiri risho mai girki da ruwa.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban Hukumar ICPC, Dakta Adamu Aliyu wanda zai jagoranci hukumar wurin ci gaba da yaki da cin hanci a Najeirya.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman rufe ƙofa bayan Sanata Ndume ta soki yanayin yadda Akpabio ke tafiyar da harkokin majalisar ba bisa ƙa'ida ba.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da wasiƙa zuwa ga majalisar dattawa domin neman ta tantance tare da amincewa da naɗin Olukoyede a matsayin shugaban EFCC.
Labarai
Samu kari