Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya nada sabbin shugabanni a bankunan Polaris, Keystone da Union, biyo bayan korar tsofaffin shugabannin da bankin ya yi.
A kauyen Dele Jesus da ke jihar Gombe, an samu rahoton cewa wani matashi ya bankawa gidaje hudu wuta, inda suka kone kurmus. Hukumar NSCDC ta kama shi.
Jerin mutanen Atiku Abubakar da su ka juya-baya, su ka koma goyon bayan APC a ofis. Irinsu Malam Garba Sheu sun rabu da tsohon mataimakin shugaban kasar.
Hukumar EFCC ta gayyaci wasu manyan jami'an ma'aikatar jin kai a jiya Laraba, ta yi masu tambayoyi kan hannunsu a karkakatar da biliyoyin kudade daga ma'aikatar.
Bankunan Zenith da Jaiz sun fito sun yi magana kan rahotannin da ke yawo cewa hukumar yaki da masu yi wa arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta cafke shugabannin su.
Sai yanzu ake samun labarin ta’adin da aka so ayi a ma’aikatar jin-kai a shekarar 2023. ICPC ta hana a karkatar da wasu N50bn a lokacin Muhammadu Buhari.
Sanata Shehu Sani ya caccaki Betta Edu kan jawabinta na baya inda ta ce gwamnatin Tinubu za ta fitar da yan Najeriya miliyan hamsin daga talauci.
Peter Obi ya bukaci Shugaban kasa Tinubu da ya kaddamar da bincike da kyau a ma’aikatar Betta Edu bayan badakalar kudi naira miliyan 585, yana so a hukunta saura.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Dakta Abdullahi Ganduje Umar ya roki 'yan adawa su mara wa Gwamna Alia na jihar Benue bayan ya yi nasara a Kotun Koli.
Labarai
Samu kari