Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Shugaban Jami'ar Madonna, Rabaran Emmanuel Edeh ya bayyana cewa a makarantar ce kadai 'yan mata ke kammala karatu tare da budurcinsu saboda tarbiyar da suke bayarwa.
Yayin da ake fama da m,atsalolin tsaro da matsion tallalin arziki a Najeriya, Sanata Kabiru Marafa ya ce addu'o'i da hadin kan 'yan kasar ne kadai mafita.
Wani magidanci a jihar Gombe, ya bayyana yadda yake kwashe dogon lokaci domin zuwa karbo abincin sadaka wanda zai ciyar da iyalansa idan an sha ruwa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci majalisar wakilan tarayya ta tsawaita wa'adin aiwatar da kasafin kuɗin 2023 da karin da aka yi zuwa Yuni.
Yayin da ake ci gaba da bincike makasudin kisan sojoji a jihar Delta, Majalisar Dattawa ta sanya labule da hafsoshin tsaro domin kawo hanyar bincika lamarin.
Duk da halin matsi da 'yan kasa su ke ciki, Shugaba Tinubu ya bukaci yin gyaran fuska daga Majalisa kan alawus da albashin ma'aikatan shari'a a kasar.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin manoma biyu yayin da suka kai farmaki ƙauyen Opini a karamar hukumar Otukpo ta jihar Benuwai, sun bar wasu a kwance.
Mutane da dama sun tofa albarkacin bakinsu a kan ziyarar da Peter Obi ya kai babban masallacin Suleja tare da sauraren tafsirin Al-Kur'ani da limami yake gabatarwa.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheke 'yan ta'adda mutum biyu tare da ceto mutum hudu da suka yi garkuwa da su a jihohin, Filato, Zamfara da Imo.
Labarai
Samu kari