Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya ce ma'aikatar tsaro zata gudanar da bincike kan rahoton cin hancin da aka wallafa kan hafsan sojojin ruwa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu rasa rayukan mutane da dama yayin artabu tsakanin sojoji da 'yan bindiga a kauyukan Mangu da ke jihar Plateau.
Tsagerun ƴan bindiga sun yi awon gaba da shugaban hukumar kula da tashohin manyan motoci na jihar Oyo, Alhaji Akeem Akintola, maharan sun shiga har gidansa.
Jim kadan bayan rantsar da shi a matsayin sabon gwamnan jihar Kogi a ranar Asabar, 27 ga watan Janairu, Usman Ahmed Ododo ya nada mambobin majalisarsa.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fito fili ya bayyana dalilin da ya sanya har zuwa matsalar rashin tsaro a jihar ta ki ci ta ki cinyewa.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe matar wani dan sandan Najeriya tare da surukarsa a jihar Neja. Lamarin ya faru ne a unguwar Zhib dake karamar hukumar Tafa a jihar.
Cif Adebayo Adelabu, Ministan Makamashi ya fada wa yan Najeriya cewa rashin isashen iskar gas ne ya janyo karancin wutar lantarki da ake fama da shi a kasar.
Wasu miyagun yan bindiga da suka sace mutum 31 a jihar Katsina sun aike da sako kudin fansan da za a ba su kafin su sako mutanen da suka sace a jihar.
Kungiyar Lauyoyi Musulmai a Najeriya (MULAN) ta yi Allah wadai da yadda sayar yara a Arewacin Najeriya zuwa Kudanci ke kara kamari inda ta nemi a sake dokar.
Labarai
Samu kari