Festus Keyamo ya caccaki Atiku kan kiran Shugaba Tinubu da “Bola”, yana mai cewa hakan rashin ladabi ne, yayin da Atiku ke buƙatar rage farashin fetur.
Festus Keyamo ya caccaki Atiku kan kiran Shugaba Tinubu da “Bola”, yana mai cewa hakan rashin ladabi ne, yayin da Atiku ke buƙatar rage farashin fetur.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya kare gwamnatin Bola Tinubu game da tsadar man fetur da ake a Najeriya, inda ya ce ana kukan dadi ne a fadin kasar.
Wani da ake zargin ɗan kungiyar ISWAP ne da aka horar tukin kwale-kwalen yaƙi da amfani da bindigar Dushka ya miƙa wuya ga sojoji a Damasak, Borno.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
Rundunar sojin Najwriya ta samu galaba kan 'yan bindiga a wani samame ta sama da ta kai maboyarsu a jihar Neja, ta kuma lalata masu kayayyakin aiki.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutane da suke kera bindigogi suna rabawa 'yan ta'adda a jihohin Arewa ta Yamma. An kama su da bindigogi biyar.
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya ce yana baƙin ciki idan mutane suna cin mutuncin Shugaba Tinubu saboda jajircewarsa wajen gina manyan ababen more rayuwa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Ministan harkokin matasa ya bayyana cewa daga yanzu, tufafin Adire ne za su zama khakin aikin bautar kasa, NYSC bayan sauye sauyen da aka yi a hukumar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da hanyar Jos Akwanga da za ta bi ta jihohin Maiduguri Kaduna, Jos, Bauchi, Gombe da daga jihar Nasarawa.
Wani rikicin kabilanci ya barke a jihar Niger wanda ya jawo asarar rayuka. Rikicin ya jawo an cinnawa wasu mutane wuta wanda hakan ya jawo asarar rayukansu.
Labarai
Samu kari