Baasaraken Gargaiya a Legas Ya Tsere Dakyar Yayin Da ’Yan Daba Suka Mamaye Fadarsa

Baasaraken Gargaiya a Legas Ya Tsere Dakyar Yayin Da ’Yan Daba Suka Mamaye Fadarsa

An samu firgici a yau Alhamis 25 ga watan Agusta a unguwar Ijanikin ta jihar Legas yayin da wasu tsageru suka farmaki fadar Oloto na masarautar Oto Awori, Oba Aina Kuyamiku.

Rahoton jaridar Punch ya ce, tsagerun sun lalata motocin basaraken, haka nan sun kone wasu shaguna da ke zagayen yankin.

Yadda 'yan daba suka mamaye gidan basarake a Legas
Baasaraken gargaiya a Legas ya tsere dakyar yayin da ‘yan daba suka mamaye fadarsa | Hoto: punchng.com
Source: UGC

Ya zuwa yanzu dai jami'an tsaron da suka hada da 'yan sanda da sojoji sun mamaye wurin domin ba da tsaro.

Karin bayani na nan tafe...

Asali: Legit.ng

Authors:
Salisu Ibrahim avatar

Salisu Ibrahim (Head of Hausa Desk) Salisu holds BSc in IT (IOU, 2021) and leads the Hausa Desk at Legit.ng. He is AfricaCheck's ambassador and HumAngle Technology and Civic Impact Fellow. He brings over five years of experience in writing, publishing and management. Trained by Reuters, AFP, and Solutions Journalism Network, he curates news stories for the Hausa-speaking audience. His commitment to excellence has earned him recognition, including the Legit Fearless Team Player of the Year 2023 and 2024 Distinguished Editorial Leadership Award. Email: salisu.ibrahim@corp.legit.ng