
Jihar Legas







Yayin da ake hasashen haɗaka a zaben 2027, tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya kai ziyara ga Rauf Aregbesola da Fasto Tunde Bakare a Lagos.

Iyalan marigayi Janar Sani Abacha sun gargadi tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Babangida da ya daina bata sunan mahaifinsu musamman a littafinsa.

Tashar wutar lantarki ta kasa ta samu matsala, wanda ya haddasa duhu a wasu yankuna. Kamfanonin rarraba wuta na aiki don dawo da wutar cikin gaggawa.

Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas sun kama wasu mutane biyu 'yan kasar Pakistan da suka yi amfani da jirgin sama wajen sace wani mutum a Kano.

Wasu dakarun sojin saman Najeriya a jihar Legas sun dura ofishin rarraba wutar lantarki na Ikeja sun lakadawa mutane duka kan yanke musu wuta a kan bashi.

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ƴa gayawa duniya cewa a yanzu yana hutawa ne bayan ya samu nasarar kammala aikin matatar mai.

Shahararriyar jarumar fina-finan Nollywood, Mama Ereko, ta bayyana wahalhalun da ta sha a aurenta inda ta ce mijinta na kawo mata gida a gabanta.

Shugaban kamfanin MTN Najeriya, Karl Toriola ya shiga jerin manyan shugabannin kamfanoni da suka fi ɗibar albashi mai tsona a Najeriya, yana samun N850m.

Gwamnatin jihar Legas ta tabbatar da matsayarta kan hanyar hukunta dalibai a makarantu. Gwamnatin ta haramta duka a makarantu domin hukunta dalibai.
Jihar Legas
Samu kari