Jihar Legas
Rundunar ‘yan sandan Legas ta tura jami’ai 10,000 domin tabbatar da tsaro yayin bukukuwan Sallah, yayin da NSCDC da FRSC suka bazama da dubban jami’ai a Najeriya.
Fitaccen faston CAC a Najeriya ya jawo cece-kuce bayan ya bayyana cewa bikin Ileya mallakin Kiristoci ne, yana mai bukatar mabiyansa su ci naman Salla.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kunshin da zai kawo wa Najeriya matukar jama'a suka sake zabarsa a karo na biyu.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe Yilwatda ya tabbatar da cewa jam'iyyar tana da hanyoyin warware duk wani rikici na cikin gida da ya taso, ya gode wa Tinubu.
Yayin da matatar Dangote ke shirye shiryen fara sayar da hannayen jari, shugaban kamfanin First HoldCo, Femi Otedola ya kai ziyara matatar da ke jihar Legas.
Kungiyar ITOON ta kai korafi ga ‘yan sanda da DSS kan abin da ta kira cin zarafin Musulmi da kalaman kiyayya a kafafen sada zumunta wanda ya ke neman ta da rigima.
Rikici ya barke yayin zaben fitar da gwani na APC a Mushin, Legas, inda masu kada kuri'a suka tsere bayan tashin hankali tsakanin masu goyon bayan ‘yan takara.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi yadda ya yi fama da mutanen da suka so durkusar masa da matatar mai da ya so ginawa a jihar Legas. Ya ce tun wajen samun fili yayi fama.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya bayyana cewa rikicin tsige tsohon kakakin majalisar Lagos, ya kusa haddasa rasa mukaminsa.
Jihar Legas
Samu kari