Jihar Legas
Yar tsohon shugaban kasa, Iyabo Obasanjo ta gana da Shugaba Tinubu a Lagos inda ta bayyana shirin tsayawa takarar gwamnan Ogun a zaben shekarar 2027.
MEMAN ta sanar da sabon farashin fetur inda kuɗin shigo da lita ɗaya ya haura ₦1,380, yayin da kudin fetur din a rumbunan ajiya a Legas ya kai ₦1,300.
Timi Frank ya zargi INEC da ƙoƙarin tarwatsa jam'iyyar ADC, inda ya kwatanta mulkin Tinubu da na Abacha tare da kiran Shugaba Donald Trump ya tsoma baki a lamarin.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya fasalin ziyarar sa ta kwanaki 10, inda zai fara zuwa Jos domin ta'aziyya kafin kaddamar da katafaren filin jirgin kaya na jihar Ogun.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta damƙa kwangilar gyara tashoshin jiragen ruwa na Apapa da Tin Can ga kamfanin aminin sa, Gilbert Chagoury, a kan dala biliyan 1.
Kungiyar ASUU ta sanar da tsunduma yajin aiki a UNILAG daga Laraba, 11 ga Maris, 2026. Malaman sun koka kan rage musu albashin Janairu da Fabrairu, 2026.
Matatar Dangote ta yi magana kan matsalar da ake fuskanta dangane da samar da isashshen man fetur a duniya ta bayyana kokarin da za ta don kaucewa hakan a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta tabbatar da rasuwar mataimakin sakataren yada labaranta na jihar Legas, Karamo Yesiro bayan kammala zaben shugabani.
Wasu malamai sun yi gargadi kan zanga-zangar 'yan Shi'a da sauransu a Najeriya. Sun bayyana cewa akwai bukatar a kai zuciya nesa kan yakin Iran Amurka da Isra'ila
Jihar Legas
Samu kari