Jihar Legas
Kwastam ta kwace bindigogi 204 da aka boye cikin kwantena a Tin Can Port, Legas, tare da gano sassan makamai da aka yi yunkurin shigowa da su Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa farashin fetur na ci gaba da tashi gidajen mai a Najeriya duk da raguwar farashin da ake sayar da shi a wuraren ajiya watau farashin sari.
Matakan da ‘yan Najeriya za su bi wajen sayen hannun jarin Matatar Dangote, daga buɗe asusun dillali da CSCS zuwa neman hannun jari da bibiyar kamfanin.
Aliko Dangote ya ce direbobi, masu girki, ma’aikata da ’yan kasuwa za su iya mallakar hannun jari a matatar Dangote, da shirin fara sayarwa 14 ga Satumba.
’Yan sandan a jihar Lagos sun kama mutane uku da ake zargi da satar babbar ’yar kasuwa, bayan sun karɓi N21m da wasu kayayyaki a matsayin kuɗin fansa.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya ce jihohi da kananan hukumomi a Najeriya sun amfana matuka sakamakon cire tallafin man fetur a karkashin gwamnatin Tinubu.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya yabawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan abin da ya bayyana a matsayin jajircewarsa wajen tabbatar da dimokuradiyya a Najeriya
Kamfanin OPay ya nemi DSS da ’yan sanda su binciki jita-jitar rufe kamfanin, tare da tabbatar da cewa yana ci gaba da gudanar da ayyukansa a Najeriya.
NCCSALW ta karyata wani bidiyo da krbzargin Mai Ba Shugaban Kasa Shawara kan Tsaro, Nuhu Ribadu, da daukar nauyin shigo da makamai ba bisa ka’ida ba.
Jihar Legas
Samu kari