![Mai neman takaran shugaban kasa ya dora alhakin zanga zanga a kan Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a519eb841995afc3.jpeg?v=1)
Jihar Legas
![Mai neman takaran shugaban kasa ya dora alhakin zanga zanga a kan Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a519eb841995afc3.jpeg?v=1)
![An rasa rayukan mutum 4 bayan gini ya rufto kan ma'aikata](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1bb9bb4098629663.jpeg?v=1)
![Gwamnan APC ya tsure, ya bayyana fargabarsa a kan shirin zanga zangar lumana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f5db95ee176a4faa.jpeg?v=1)
![Zanga zangar adawa da gwamnatin Tinubu ta gamu da cikas, dalibai sun janye jiki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d807196af8ad5852.jpeg?v=1)
![Kotun ɗaukaka ƙara ta yanke hukuncin dauri a shari'ar sarkin da aka tsige daga sarauta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c1a40deffe5d895a.jpeg?v=1)
![Dangote ya bayyana abin da abokansa ke yi masa kan matsalar da yake fuskanta daga gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c312541f199beda7.jpeg?v=1)
![Dangote ya fara shirin sayar da matatar man fetur dinsa, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3dd871cc1ca9af20.jpeg?v=1)
Hamshakin attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya yi tayin siyar da matatar man fetur dinsa ga kamfanin NNPCL na Najeriya.
![Dangote ya musanta zargin samar da dizal mara inganci, ya kalubalanci hukumar NMDPRA](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a1788cfb5a920514.jpeg?v=1)
Shugaban rukuninin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya musanta zargin cewa matatar man fetur dinsa na samar da man dizal mara inganci a kasar nan.
![Gwamna ya yi gargadi, zai kakaba harajin ajiye ababen hawa a masallatai da coci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/04c1a85099a0452b.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Lagos ta shirya kakaba karbar haraji kan masu ajiye ababan hawa a wuraren ibada da sauran hanyoyi wanda ake sa ran zai fara aiki a watan Oktoba.
![Shugabannin majalisar wakilai sun kai ziyara matatar Ɗangote, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/413e3e2aae7ded88.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa jagororin majalisar wakilan tarayya karkashin Hon Tajudeen Abbas sun kai ziyara matatar man Ɗangote da ke yankin Lekki a jihar Legas.
![Bayan shekara 4: Kotu ta raba gardama kan buƙatar cire larabci daga jikin takardun Naira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Legas a ranar Talata ta yi watsi da karar da wani lauya ya shigar na kalubalantar amfani da rubutun larabci a kan kudin Naira.
!["A yi hakuri," Sarki ya roki 'yan Najeriya su ba gwamnatin Tinubu lokaci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/00e727a752ec293c.jpeg?v=1)
Oba Rilwan Akiolu ya roki 'yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin Bola Tinubu, tare da bukatar a mayar da Legas babban birnin tarayyar kasar nan.
![NYSC: Matasa sun barke da murna bayan gwamna ya gwangwaje kowa da N100,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/04c1a85099a0452b.jpeg?v=1)
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jin Lagos ya ba kowane matashi mai bautar ƙasa da ya kammala horaswa a yau Talata 16 ga watan Yulin 2024 a jihar N100,000.
![Kamar al'amara: Yadda barawo ya yaudari direban kabu-kabu da farfesa, ya sace motarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e2ed4debb4b3fc3f.jpeg?v=1)
Wani barawo ya yi amfani da dabara wajen sace motar dan Taxi, inda ya siya masa farantin farfesu tare da yin awon gaba da motarsa a wani yankin jihar Legas.
![Tsadar rayuwa: 'Yan sanda sun yi ram da iyayen da suka saka ɗansu a kasuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c74aebcb6d94ab77.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi ram da wasu iyayen da su ka sa dansu a kasuwa domin su samu kudin ficewa daga kasar nan saboda matsin rayuwa.
Jihar Legas
Samu kari