Jihar Legas
Bidiyon da ya nuna kwamishinan yan sanda a Lagos, Tijani Fatai a taron City Boy Movement ya haddasa cece-kuce, yayin da NDC ta bukaci a dauki mataki kan halartarsa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da rasuwar tsohon AIG Adeleke Taiwo Olatunde da CP Hassan Saleh Gwani tare da yabawa gudummawar da suka bayar.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Tsohon gwamnan Legas, Babatunde Fashola, ya ce ya fi son ba Tinubu shawara a sirrance maimakon sukar gwamnatinsa a bainar jama’a saboda yana da damar tuntuɓarsa.
Ga wasu matakai biyar na yadda za ka dawo da layin MTN da aka rufe saboda matsalar NIN cikin mintuna biyar ba tare da an je ofishin kamfani ko an sha wahala ba.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhininsa kan rasuwar Sheikh Imam Tijani Gbajabiamila. Ya bayyana gudunmawar da marigayin ya bayar ga Legas da Najeriya.
NSCDC ta gano wata jami'ar bogi a Legas, ta ceto matasa 106 tare da kama wanda ake zargi da yaudarar matasa da alkawarin karatu a jami'ar ƙasashen waje.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da shirinsa na kawar da talauci daga fadin Najeriya da manufofinsa.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa 9 yan asalin jihar Sakkawato sun rasu bayan wani mummunan hatsari ya rutsa da su a hanyarci rani zuwa Legas.
Jihar Legas
Samu kari