
Jihar Legas







A ranar Lahadi, wani direban motar bas ya yi tsirara haihuwar uwarsa domin kada a cafke shi, bayan ya cakawa jami'in hukumar LASTMA wuƙa a jihar Legas.

An ruwaito yadda kamfanin Dangote ya samu lambar yabon da ake ba kamfanoni masu tasiri sosai a Najeriya daidai lokacin da ake ci gaba da bayyana yabo gareshi.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisar dokokin jihar Legas ta bayyana sahihin wanda ya lashe zaɓe a mazaɓar Amuwo-Odofin II na ranar 18 ga watan Maris.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Legas ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan ƙararrakin da ke ƙalubalantar nasarar gwamna Sanwo-Olu.

Gobara ya yi kaca-kaca da wani sashe a kamfanin robobi na Mega Plastics da ke jihar Legas. An bayyana yadda aka ga kayayyaki sun konje kurmus a kamfanin.

Wata mummunar gobara ta tashi a wata babbar masana'antar sarrafa robobi da ke a jihar Legas. Mummunar gobarar ta tashi ne da safiyar ranar Asabar.

Wani magidanci mazaunin jihar Legas ya bayyana yadda matarsa mai ɗauke da juma biyu, ta yi bankwana biyu da duniya bayan gwamnati ta rushe musu gida.

Ghana ta kudiri aniyar taimakawa Najeriya da wutar lantarki bayan kasar ta fuskanci lalacewar wutar har sau biyu a cikin mako daya wanda ya yi sanadin daukewar wutar

Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa kwararun likitoci sun gama binciken gawar marigayi Mohbad da aka tono daga ƙabari, ana jiran sakamako a halin yanzu.
Jihar Legas
Samu kari