![A kara hakuri, tattalin arziki na dab da gyaruwa: Abin da Tinubu ya fadawa sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/38569bb82e4a60b4.jpeg?v=1)
Nadin Sarauta
![A kara hakuri, tattalin arziki na dab da gyaruwa: Abin da Tinubu ya fadawa sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/38569bb82e4a60b4.jpeg?v=1)
![Sarakuna sun shiga uku, an bukaci Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kansu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
![An kashe mutane yayin da rigimar sarauta ta ƙara tsanani, hadimin gwamna ya yi magana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fc92dba3d5e6a2bf.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan mutuwar fitaccen basarake mai daraja, ya yi shura](https://cdn.legit.ng/images/360x203/98c3f90fb66c3768.jpeg?v=1)
![A karon farko, Shugaba Tinubu ya yi magana kan matasa masu shirin yi masa zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ab0662bc99b56b73.jpeg?v=1)
![Sanusu II vs Bayero: Lauya a Kano ya yi magana bayan kirkirar wasu masarautu 3 a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ca88e2a460e0afa3.jpeg?v=1)
!["Ba domin cin mutunci ba ne": Gwamna ya fadi dalilin gyara a dokar masarautu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d205919f63a7b4cc.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Oyo ta ce dokar da Majalisa ta tabbatar wanda Gwamna Seyi Makinde ya sanyawa hannu ba ta da alaka da hana gadon kujerar Olubadan a jihar.
![Kano: Bidiyon yadda dubban jama'a suka tarbi Aminu Ado a taron saukar Akur'ani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9fe4ea04d8a25d9e.jpeg?v=1)
A yau Asabar 20 ga watan Yulin 2024 aka gayyaci Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero zuwa addu'a ta musamman da aka shirya a gidan Khalifa Isyaka Rabiu a jihar.
!['Yan bindiga sun kai ƙazamin hari, sun kashe basarake mai martaba da ɗansa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bc4fdfb02f22b4a3.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan basarake kauyen Chachangi a ƙaramar hukumar Takum wanda ƴan bindiga suka kashe.
![Kano: Bayan naɗa sarakuna 3, Gwamna Abba Kabir ya baiwa Sarkin Gaya takarda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dadc50fd7a1ba936.jpeg?v=1)
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya miƙawa sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Abdulƙadir takardar naɗinsa bayan dawo da shi kan karagar mulki ranar Laraba.
![Kotu ta umarci sake shari'a kan rigimar masarauta, ta ce an tafka kuskure](https://cdn.legit.ng/images/190x107/355985f75bcf19bb.jpeg?v=1)
Kotun Daukaka Kara ta ba da umarnin sake duba shari'ar da aka yi kan dambarwar masarautar Ile-Oluji da ke karamar hukumar Ile-Oluji/Okeigbo a jihar Ondo.
![An umarci 'yan Arewa su fice daga jihar Delta, dattawan yankin sun yi martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/54f3411dba8faea0.jpeg?v=1)
Wata masarauta a jihar Delta ta umarci 'yan Arewa da ke zaune a yankin su gaggauta barin garin cikin kwanaki hudu, lamarin da ya zo masu a ba za ta.
![Majalisar Kano ta bayyana matsayin Aminu Ado Bayero bayan naɗa sababbin sarakuna 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c6761e63a6abc7d1.jpeg?v=1)
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Kano, Lawal Hussain ya bayyana cewa a yanzu haka Aminu Ado Bayero bai cikin sarakunan jihar a lissafin hukuma.
!["Kotu ta yi adalci," Gwamnatin Abba ta jinjina hukuncin rikicin masarautun Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88442f5818d868b9.jpeg?v=1)
Gwamnatin Kano ta ce ba ta yi mamakin hukuncin kotu da ya tabbatar da nadin Sarki Muhammadu Sanusi II ba, inda hadimin gwamna Abba ya ce an yi daidai.
![Sarautar Kano: Dan Agundi ya fadi kuskuren da aka tafka a nadin Sanusi II, ya jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4fbec3f715152443.jpeg?v=1)
Sarkin Dawaki Babba, Baffa Dan Agundi ya bayyana kuskuren da aka yi tun farko kan mayar da Sanusi II sarauta inda ya ce shi ba ɗan sarki ba ne domin gadonta ake yi.
Nadin Sarauta
Samu kari