Nadin Sarauta
Matar shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu da mataimakin gwamnan Lagos, Kadri Hamzat, sun kaddamar da sabon babban masallacin Odo Noforija a Epe.
Wani lauya ya bayyana cewa shari’ar Aminu Babba Dan’agundi a Kotun Koli ba ta shafi sarautar Kano ba, kuma ba ta kunshi cire ko mayar da wani sarki ba.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya yi ta'aziyyar rasuwar So Fada na masarautar Bida karkashin Etsu Nupe. Ya ce marigayi ya taka rawa wajen kawo cigaba.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da nadin Alhaji Suleiman Ahmed Eko a matsayin sabon Sarkin masarautar Udege, kuma nadin zai fara aiki ne nan take.
A labarin nan, za a ji gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya gwangwaje sarakunan gargajiya da motocin alafarma da yawansu ya kai 156 duk da talauci a jihar.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya zargi gwamna Syei Makinde na jihar Oyo da shirin tsige Sarkin Ibadan, Oba Rahidi Adewolu Ladoja daga kan karagar mulki.
Sarkin Ogbagi a Ondo, Oba Victor Adetona, ya jikkata bayan wani mutum guda ya kai masa hari a cikin fadarsa da ke karamar hukuma Akoko ta Arewa maso Yamma.
Malam AbdulRazzaq Alaro ya tayar da kura bayan ya ce kiran sarakunan Yarbawa da “Kabiesi” ya sabawa koyarwar Musulunci kuma yana iya jawo hukunci mai tsanani.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayar sahihin bayani game da rashin ganin Gwamna Abba Kabir Yusuf a hawan Nasarawa da aka yi a Kano.
Nadin Sarauta
Samu kari