Nadin Sarauta
Sarkin Gazargamu, Mai Martaba Alhaji Ahmad Tijjani Ibn Saleh ya riga mu gidan gaskiya a wani asibiti da ke kasar Masar bayn shafe tsawon lokaci yana jinya.
Sarkin Ekwuoma na 10, Mai Martaba Samuel Chinedu Chukwujindu, ya rasu bayan mulkin shekaru 18, yayin da majalisar gargajiya ta sanar da magajinsa.
Gwamnatin jihar Ekiti ƙarƙashin jagorancin Biodun Oyebanji, ta yi jimamin rasuwar Alawe na Ilawe Ekiti, Oba Adebanji Alabi, ta yabawa gudunmawarsa ga al’umma.
Sarkin Kano na 15, Aminu Bayero, ya sanar da jami’an tsaro shirinsa na gudanar da Hawan Sallah na 2026 daga fadar Nasarawa a Kano yayin da ake takaddamar masarauta.
Majalisar Masarautar Zazzau ta sasanta rikicin rabon gado a Matarawa, tare da gargadin hakimai da dagatai su guji zaluntar marasa ƙarfi a masarautar.
Wata tashar rediyo a Birtaniya ta nemi afuwar al'umma bayan kuskuren na’ura ya sanar da mutuwar Sarki Charles III a ranar Talata 19 ga watan Mayun 2026.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa Gwamna Uba Sani ya amince da nadin Suleiman Sa'ad Abubakar a matsayin wanda zai gaji kujerar mahaifinsa ta Sarkin Kagarko.
Mai Martaba Sarkin Katsina, Abdulmumini Kabir Usman, ya naɗa ɗan Gwamna Dikko Umaru Radda da wasu biyu mukaman sarakunan gargajiya a gundumomin jihar.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Nadin Sarauta
Samu kari