Nadin Sarauta
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Gwamnatin jihar Osun ta karyata cewa ta sauke Oba Joseph Oloyede daga sarauta saboda daure shi da gwamnatin Donald Trump kan zambar kudin Covid-!9.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Wani labari maras dadi da muka samu shi ne Sarakuna 30 a Najeriya sun ji tsoro, sun tsere daga garuruwansu a sakamakon matsalar rashin tsaro a yankin.
Matar shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu da mataimakin gwamnan Lagos, Kadri Hamzat, sun kaddamar da sabon babban masallacin Odo Noforija a Epe.
Wani lauya ya bayyana cewa shari’ar Aminu Babba Dan’agundi a Kotun Koli ba ta shafi sarautar Kano ba, kuma ba ta kunshi cire ko mayar da wani sarki ba.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya yi ta'aziyyar rasuwar So Fada na masarautar Bida karkashin Etsu Nupe. Ya ce marigayi ya taka rawa wajen kawo cigaba.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da nadin Alhaji Suleiman Ahmed Eko a matsayin sabon Sarkin masarautar Udege, kuma nadin zai fara aiki ne nan take.
Nadin Sarauta
Samu kari