Nadin Sarauta
An samu labarin rasuwar mai martaba sarkin Gumel a Jigawa Alhaji Muhammad Sani. Marigayin ya yi bankwana da duniya ne a birnin Cairo na kasar Egypt.
Shugaba Tinubu ya yi alhinin rasuwar Sarkin Zurmi, Alhaji Bello Sulaiman, yana yabawa jajircewarsa wajen yaƙi da matsalolin tsaro da samar da zaman lafiya.
Gwamna Dauda Lawal ya yi jimamin rasuwar Sarkin Zamfaran Zurmi, Alhaji Bello Sulaiman, wanda ya rasu a asibitin Federal Medical Centre da ke Gusau.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya dakatar tare da korar dagatai da masu unguwanni a Malam Fatori saboda rashin zama a yankin.
Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah Ya yi wa Sarkin Bolari, Alhaji Ahmad Abubakar, rasuwa cikin daren nan bayan fama da rashin lafiya a birnin Gombe.
Sarki Oyo Nyimba Kabamba Iguru IV na Uganda, wanda shi ne sarki mafi ƙarancin shekaru a duniya lokacin da aka naɗa shi, ya rigamu gidan gaskiya yana ɗan shekara 34.
’Yan bindiga sun kashe Hakimin Galla, Alhaji Ahmed Yusuf, a Niger bayan ya yi musu gargadi, yayin da Gwamna Bago ya nemi a gurfanar da waɗanda suka aikata laifin.
Sarkin Daura ya nada Folashade Tinubu-Ojo Jakadiyar Kasar Hausa, yayin da Hannatu Musawa ta zama Mairamar Kasar Hausa a wani bikin gargajiya a Katsina.
Nadin Sarauta
Samu kari