Zaben fidda gwanin APC: Adadin deleget da kowace jiha ke da shi

Zaben fidda gwanin APC: Adadin deleget da kowace jiha ke da shi

Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a yau take gudanar da zaben fidda gwanin yan takaran kujerar shugaban kasa karkashinta.

Kundin tsarin mulkin jam'iyyar APC ya bada zabi uku na yadda za'a gudanar da zaben fidda gwani.

Ittifaki, yar tinke wanda aka fi sani da kato bayan kato, da kuma na deleget.

Jam'iyyar APC na da Deleget 2,322.

Yayinda jihar Kano tafi yawan deleget, Abuja ke da mafi karanci.

Legit ta tattaro muku adadin deleget da kowace jiha ke da shi:

DUBA: Shigo shafin Legit.ng na manhajar Legit.ng na Telegram! Kada ka bari komai ya wuce ka

Adadin deleget
Zaben fidda gwanin APC: Adadin deleget da kowace jiha ke da shi Hoto: Laolu akande
Asali: Twitter

Arewa maso yamma

Kano: 132

Katsina: 102

Jigawa: 81

Kaduna: 69

Kebbi 63

Kara karanta wannan

Zaben fidda gwanin APC: Jerin jihohin da Tinubu, Osinbajo da sauran yan takara za su iya lashewa

Sokoto: 69

Zamfara: 42

Arewa maso gabas

Borno: 81

Adamawa: 63

Bauchi: 60

Gombe: 33

Taraba: 48

Yobe: 51

Kudu maso yamma

Osun: 90

Lagos: 60

Oyo: 99

Ogun: 60

Ondo: 54

Ekiti: 48

Arewa maso tsakiya

Kogi: 63

Kwara: 48

Plateau: 51

Nasarawa: 39

Niger: 75

FCT: 18

Benue: 66

Kudu maso gabas

Abia: 51

Anambra: 63

Ebonyi: 51

Enugu: 131

Imo: 39

Kudu maso kudu

Bayelsa: 24

Cross River: 54

Delta: 75

Akwa Ibom: 93

Edo: 57

Rivers: 69

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng