
Latest







Ana awanni zaben shugaban kasa na Najeriya, sojoji sun kama wani dauke da tsabar takardun naira da suka kai naira miliyan 2 a cikin mota zai kai wa dan siyasa.

Tsohon gwamnan Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa a inuwar Labour Party, yana cikin waɗanda ake wa hasashen samun nasara a zaben ranar Asabar mai zuwa.

Lauyoyin Abba Kyari ba su yi nasara wajen nema masa beli a babban kotun daukaka kara ba. Alkalan sun gamsu da hukuncin Kotun tarayya da ta ce a rike 'dan sandan

An shiga rudani a jihar Ondo yayin da aka nemi tambarin jam'iyyar Labour ta su Peter Obi aka rasa yayin da ya saura awanni kadan a yi zabe a kasar nan; Asabar.

Ɗan takarar sanatan jam'iyyar APC a jihar Neja, ya samu wani gagarumin tagomashi, ƴan takarar sanata takwas, sun janye masa takara. Sun bayyana dalilan su.

Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, ya yi hasashen cewa Atiku Abubakar, na jam’iyyar PDP ne zai gaji Shugaba Muhammadu Buhari.

Jam'iyyar APC ta karyata labarin da ke cewa ta dakatar da sanata Orji Kalu na jihar Abia. APC ta ce sam bata dakatar da sanatan ba, kuma bai ci dunduniyarta ba.

Mr Kachikwu Dumebi, dan takarar shuagban kasa na jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, ya janye takararsa ya koma bayan Bola Tinubu na jami'iyyar APC.

Hukumar EFCC ta samu nasarar cafke wasu maƙudan kuɗaɗe da ake zargin za ayi amfani da su wajen siyan ƙuri'a a jihar Legas. A gobe ne dai za a yi zaɓen 2023.
Masu zafi
Samu kari