Latest
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi nasarar cafke mutane bakin haure 12 daga kasar Mali da Niger a birnin Kano, yayin da aka kama wasu bata gari 33 a samame.
Za a ji Hamshakan masu kudin Najeriya sun rasa Biliyoyin Daloli tun da CBN ya saki Naira a kasuwa. Attajiran da ake ji da su kamar su Aliko Dangote sun ja baya.
Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi nadin mukamai. Abba Gida Gida ya ba Salisu Yahaya Hotoro, Salisu Muhammad Kosawa mukaman SA.
Ana sauraron wadanda Bola Ahmed Tinubu zai zaba su yi Ministoci. Maganar neman kujerun Ministan ya kara karfi ne bayan shugaban kasa ya nada masu bada shawara.
Sanata Abdulaziz Yari, sanata daga Zamfara kuma tsohon gwamnan jihar ya bayyana cewa wasu daga cikin sanatocin da ya tabbatar da za su zabe shi sun yaudare shi.
Shugaban Najeriya ya dauko wasu kwararru da za su rika ba shi shawara. Wannan rahoto ya kawo tarihin irinsu Nuhu ibadu da sauran sababbin Hadiman Bola Tinubu.
Hukumar farin kaya (DSS) ta yi gum da bakinta kawo yanzu bayan Emefiele ya shafe kwana 6 a tsare tun bayan kama shi ranar da shugaba Tinubu ya dakatar da shi.
Bidiyon wani dan Najeriya yana tafiya kan kiret din kwai masu yawa ba tare da ko guda ya fashe ba ya bazu a intanet, wasu na mamaki har suna zargin asiri ne.
Wani mutum da abokansa sun yi gasar gwajin karkon waya tsakanin iPhone 14 pro max da iPhone 13 da Samunsung S22 inda suka saka wayoyin cikin ruwa na yan mintuna
Masu zafi
Samu kari