Latest
Ƙungiyar yan kasuwa (TUC) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta biyan dukkanin ma'aikantan gwamnatin tarayya karin albashin N35,000.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar Dattawa a Abia ta Tsakiya inda ta tabbatar da Austin Akobundu na PDP.
Wani lauya masanin doka, Kalu Kalu ya yi magana kan makomar kujerun yan maɓalisar jam'iyyar PDP 27 na jihar Rivers da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Babbar Kotu a jihar Rivers ta raba gardama kan sahihancin shugabancin kakakin Majalisar jihar Rivers inda ta tabbatar da Edison Ehie a matsayin kakakin Majalisar.
Dan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 karkashin inuwar LP, Peter Obi, ya ziyarci mutanen da harin bam ɗin soji ya shafa a kauyen Tudun Biri da ke jihar Kaduna.
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 12 a kauyen Gbaupe da ke ƙarƙashin birnin tarayya Abuja ranar Lahadi, sun kuma kashe jami'in yan banga ɗaya.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta rantsar da sabbin kwamishinonin zaɓe wadanda zata tura jihohi bayan majalisar tarayya ta amince da naɗinsu.
Fasto Christon Orovwuje shugaban cocin Pacesetters Prophetic Interdenominational Ministry a Warri ya bayyana shirin samar da abinci ga yara sama da 1000.
Wani bidiyo mai ban dariya na wani matashi da ke cin abinci kamar Allah ya aiko shi ya dauka hankali sosai a soshiyal midiya. Mutane sun cika da mamaki.
Masu zafi
Samu kari