Latest
Jagoran NNPP na ƙasa, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya musanta zargin da ake masa cewa shi ya shirya rushe masarautun Kano domin Sanusi II ya dawo.
Wani dan sanda a birnin trayya Abuja ya harbe wani mutum mai suna Onyechukwu Anene bayan hatsari da dan acaba. Dan sandan ya nemi su tafi caji ofis amma yaki.
Tsohon gwamna babban bankin Najeriya, Muhammadu Sanusi II ya karɓi takardar shaidar naɗa shi Sarkin Kano karo na biyu daga hannu Gwamna Abba Kabir.
A yayin da wani matashi ya bayyana yadda 'yan Najeriya za su iya shiga Tapswap a saukake, Nura Haruna Maikarfe ya gargadi mutane kan amfani da VPN a wayoyinsu.
Tsohon gwamnan CBN Kingsley Moghalu ya taya Muhammadu Sanusi II murnar dawowa sarautar Kano. ya kuma yi kira kan samar da dokar kariya ga sarakuna.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya mika tallafin N5.3m ga wadanda iftila'in harin masallaci ya rutsa da su a garin Gadan dake Kano.
Rikicin tsakanin Ado Bayero da Abubakar Rimi ya jawo kafa masarautun Gaya, Rano, Dutse da Auyo kafin a rusa su bayan kafa sabuwar gwamnatin Ali Bakinzuwa
Shirin gwamnatin tarayya na tallafawa marasa galihu a kasar nan da bashin ilimi ta gindaya sharuddan da sai an cika su za a samu damar karbar rance.
Wani dan Najeriya ya shiga kafafen sada zumunta na zamani domin murnar samun Naira miliyan tara daga mining din Notcoin da ya yi. Matashin ya ce ta fashe.
Masu zafi
Samu kari