Latest
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Pantami ya buƙaci matasa su tashi tsaye su nemi ƙwarewa a manyan fannonin ilimin zamani.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya yi kakkausan martani kan masu zarginsa da hannu cikin ta'addancin da ke addabar mazauna Zamfara.
Mataimakin gwamnan Edo, Mr. Philip Shaibu ya sake caccakar Gwamna Godwin Obaseki inda ya ce su ne gatan gwamnan a duk wani zaben da ake yi a jihar.
Shahararriyar mawakiyar Musulunci a Najeriya, Rukayat Gawat, ta rasu. Labarin rasuwar mawakiyar ya yi ta yawo a shafukan sada zumunta kuma masoyanta sun yi alhini.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
Shugaban kunjiyar Yarabawa ya bukaci gwamnati ta raba Najeriya, a ware Yarabawa daga Najeriya. Ya tura bukata ga gwamnoni da sarakunan kasar Yarabawa.
Wasu yan bindiga sun kai hari a Abuja inda suka bindige limamin masallaci yayin da aka fito daga sallar Isha a yankin Mpape da ke birnin Tarayya.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Sanata Adams Oshiomhole ya ce gwamnan Edo mai barin gado ya gama yawo a siyasance, ya faɗi haka ne bayan kammala zaɓe.
Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawari kan cewa nan kusa kadan za a samu saukin rayuwa a Najeriya. Ya ce talakawa za su samu sauki idan tsare tsarensa suka fara aiki.
Masu zafi
Samu kari