Latest
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagun ya bayyana cewa lokaci ya yi da babbar jam'iyyar adawa za ta koma gidanta na asali, ya roƙi mambobi su ƙata hakuri.
Jami'yyar APC a Zamfara ta zargi Gwamna Dauda Lawal ta lalata tsaron jihar saboda rashin hada kai da karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle wurin dakile matsalar.
A lokacin da dalibai suka fara fargabar makomar jarrabawarsu ta kammala sakandare WAEC saboda yajin aikin kungiyoyin kwadago, hukumar shirya jarrabawar ta magantu.
Kungiyar kwadago ta NLC tafara shirin tsunduma yajin aikin gama-gari saboda gwamnati ta ki amicewa da biyan mafi karancin albashin da zai dace da ma'aikata.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi karin haske kan matsalolin da Najeriya ke fuskanta inda ya ce sun wuce maganar sauya tsarin mulki.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ta sha alwashin dawowa kan madafun ikon kasar nan a shekarar 2027. PDP ta shirya kwace mulki a hannun APC.
Shugaban NNPO reshen jihar Kano, Hashinu Dungurawa ya musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewa hukumar EFCC ta fara bincikar Kwankwaso kan wasu kuɗaɗe na kamfe.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Doyin Okupe ya bayyana yadda mai gidansa ya gargadi gwamnatin Muhammadu Buhari kafin barin mulki.
Real Madrid ta kasar Spain za ta kece da Borussia Dortmund ta kasar Jamus a wasan karshe na ɓa neman cin gasar kofin zakarun Turai (UCL) 2024 a Wembley.
Masu zafi
Samu kari