Latest
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja (AEDC) ya yi barazanar katse wutar ma'aikatun gwamnatin tarayya guda 24 da sauran abokan hulda kan rashin biyan kudin wutar.
Kungiyoyin ma'aikatan dake aikin gina titunan kasar nan sun fusata biyo bayan rashin jituwa tsakaninsu da gwamnati ya yi sanadiyyar korar mambobinsu 52,000.
Tsohon Ministan lafiya a lokacin mulkin Muhammadu Buhari, Isaac Adewole ya ce bai kamata a raba kudin giya da wasu jihohi da suka haramta sha da siyar da ita ba.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi magana kan kisan da aka yi wa sojoji a jihar Abia. Rundunar ta ce za ta mayar da martani mai zafi kan wannan mummunan danyen aikin.
Wata matar aure ta nemi a kashe aurenta sabida mijinta ya daina kwanciyar aure da ita bayan ya kara aure, ta ce kullum cikin ɓacin rai yake da neman faɗa da ita.
Yayin da jami'an tsaron Gwamnatin Tarayya ke gadin fadar Aminu Ado Bayero, ƴan tauri da ke gadin Sarki Muhammadu Sanusi II sun koka kan rashin ba su kulawa.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta yabawa gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, kan dawo da Muhammadu Sanusi II a kan sarautar Sarkin Kano.
Nadin mukaman da aka yi a jami’o’i da manyan makarantu ya bar baya da kura a kasar nan. A irinsu ABU za a koka a kan shugabannin da Tinubu ya zaba su sa mata ido.
Mun kawo wasu abubuwan da suka kunyata Bola Tinubu a shekarar farko. Da alama sabuwar gwamnatin Najeriya ta na da garaje, hakan yana jefa ta a matsala.
Masu zafi
Samu kari