Latest
Hukumar NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliyar bazata a jihohi 13 daga 11 zuwa 20 ga watan Agusta 2026, inda ta bukaci jama’a su dauki matakan kariya.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce babu dalilin da zai sa bambancin addini, kabila da sauransu za su raba kan al'umma.
Sansanonin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun musanta rahotannin rikicin neman mukamai a kwamitin yaƙin neman zaɓen jam'iyyar NDC na shekarar 2027.
Gwamnatin Kogi ta sanya N150m kudin tallan yakin neman zaben shugaban kasa na 2027, yayin da ’yan takarar majalisa za su biya tsakanin N5m zuwa N50m.
Donald Trump ya ce Amurka ce ke da cikakken iko kan Mashigar Hormuz, yayin da Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar ba sai Washington ta sauya matsayinta.
Deji Adeyanju ya bukaci Amurka, Birtaniya da Canada su kakaba wa Sanata Francis Fadaunsi takunkumi kan zargin barazanar kisa ga mambobin Accord Party a Osun
Rundunar ’yan sandan jihar Osun ta gayyaci Sanata Francis Fadahunsi domin ya yi bayani kan kalaman da ya yi na “kashe” mambobin jam'iyyar Accord.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwanwaso da Peter Obi sun hadu da sauran yan takarar jam'iyyar NDC game da shirin kafa kamfen na zaben 2027.
A makon nan ne shahurarren dan kwallon kafa Cristiano Ronaldo ya auri budurwarsa Georgina Rodriguez a kasar Portugal. Sun yi auren sirri a gaban 'ya'yansu biyar.
Masu zafi
Samu kari