Latest
Kungiyar Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi wa wata budurwar da aka kashe a Maiguguri adalci bayan kashe ta tana shirin zuwa aure.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Dan Arewacin Najeriya daga jihar Kano da ya shiga sojan Amurka ya yi magana kan aikin ceton da aka yi a Iran domin kubutar da sojan Amurka da ya makale.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta yi magana game da kammala hare-haren da ta ke kai wa Iran bayan wani mummunan farmaki da ta kai a ranar Litinin.
Jamhuriyar Musulunci ta kasar Iran ta ce ta kai hari kan masana’antun sinadarai kusa da Dimona a Isra’ila wanda ya jawo mata gagarumar barna a kasar.
Rahoton yadda jam'iyyar APC ta karbe ikon majalisun dokokin wasu jihohin arewacin Najeriya tsakanin shekarun 2025 zuwa 2026, sakamakon sauya sheƙar ‘yan majalisa.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce jirgin ruwa mai alaka da Isra’ila ya kama da wuta bayan harin drone a mashigar Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Shugaba Donald Trump ya bayyana yadda Amurka ta aika makamai da dama domin taimaka wa masu zanga-zanga a Iran, amma ya yi zargin cewa Kurdawa sun kwashe su.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce ba za ta bude mashigin Hormuz ba sai an biya diyya saboda barnar yaki da aka yi mata a wannan rikici da ake yi.
Masu zafi
Samu kari