
Latest







An samu wasu fusatattun matan da suka shirya zanga-zanga a ofishin Jakadancin Amurka. Wadannan mata sun nuna ba su ji dadin abin da ya faru a zaben 2023 ba.

Farfesa Gideon Christian ya roki ICC ta yi bincike a kan irin abubuwan da Bayo Onanuga ya fada. Takardar da ya aikawa kotun Duniya ya isa Hague a makon nan.

A ranar Litinin, jam’iyyar PDP ta fitar da jawabi na musamman ta bakin Kakakinta, Hon. Debo Ologunagba domin bayyana cewa ana shirin murde zaben Jihar Adamawa.

Gwamnan jihar Ebonyi na jam'iyyar APC, David Umahi, ga bayyana dalilansa da ya sa yake ganin Iyorchia Ayu ya taimakai APC da Bola Tinubu a zaben da aka kammala.

Godwin Emefiele, ya roki kungiyar kwadugo ta taimaka ta dakatar da zanga-zangara da ta shirya a faɗin rassan CBN kan karancin takardun naira da ake wahala.

Za a ji Nyesom Wike yana fadawa Dr. Iyorchia Ayu cewa bai ga komai ba a rigimar da aka fara, ya na ganin babu dalilin da Ayu zai cigaba da zama Shugaban PDP.
Masu zafi
Samu kari