
Latest







Ministan Shari’a, Abubakar Malami da Ministan Harkokin Mata, Pauline Tallen sun halarci taron Majalisar Zartarwa ta Tarayya (FEC) na wannan makon a fadar Buhari

Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ƙi yarda ya fito fili ya nuna goyon bayansa ga tsohon minista kuma ɗan takarar shugaban ƙasa, Rotimi Amaechi.

Hukumar EFCC ta kama tsohuwar kakakin majalisar wakilai ta tarayya, Patricia Etteh, kan zargin damfara da ya shafi hukumar cigaban yankin Neja Delta, NDDC, raho

Wasu ‘yan bindiga sun kashe dangin shugaban karamar hukumar Ikwo ta jihar Ebonyi, Steve Orogwu, su uku a wani farmaki da suka kai gidansa basu same shi ba.

Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Osogbo ta tabbatar da Ademola Adeleke a matsayin sahihin dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun mai zuwa.

A cikin watanni 3, kamfanin simintin Dangote ya saida kayan N413bn, ya samu ribar N105bn. Ana tunani kamfanin Dangote Cement ya yi cinikin kusan rabin Tiriliyan
Masu zafi
Samu kari