
Latest







Jam'iyyar All Progressives Peoples Congress (APC), ta yi ƙarin haske kan N169.4bn da Shugaba Tinubu ya kashe kan tallafin man fetur a watan Agusta.

Majalisar Dattawa a yau Talata 26 ga watan Satumba ta kammala tantance gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso a dakin majalisar a Abuja.

Jarumar Radeeya Ismail ta bayyana cewa jarumi Ali Nuhu ne kaɗai za ta iya aura daga cikin gaba ɗaya jaruman da ke masana'antar finafinai ta Kannywood.

Wata matashiya ta ki yarda ta bi magidanci mai mata wanda ya tunkareta da batun soyayya amma ta nemi ya koma gida wajen matarsa ta sunnah. Hoton hirarsu ya yadu.

Shugaba Bola Tinubu ya taya al'ummar Musulmai murnar zagayowar bikin ranar Maulidi a Najeriya, ya roki Musulmai su yi wa kasar addu'a ganin halin da ta ke ciki.

Kungiyoyin kwadago sun umarci dukkan kawayensu da rassansu na jihohi su rufe harkokin tattalin arziƙin Najeriya daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba, 2023.

Wata budurwa ƴar Najeriya ta bayyana cewa ta auri mijin da take so wanda ya kwanta mata a zuciya, inda ta ƙi yarda da batun masu cewa tsoho ta aura.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Gombe ta tabbatar da nasarar gwamna Inuwa Yahaya na jam'iyyar APC, ta yi watsi da ƙarar PDP da ɗan takararta.

Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram, Ari Ghana a Borno yayin kai wani farmaki da su ka yi a karamar hukumar Gwoza.
Masu zafi
Samu kari