
Latest







Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Abubakar Bukola Saraki da kungiyar NECA sun ce karin harajin FOB na hukumar kwastam zai jawo tashin farashin kayayaki.

Gwamna Dauda Lawal ya jihar Zamfara ya sake matsaya a kan yin sulhu da 'yan ta'addan da su ka addabi garuruwa dabandaban da ke jiharsa don wanzuwar zaman lafiya.

Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ba Izala tallafin N10m yayin kaddamar da tallafin asusun neman tallafin ilimi na 2025 a Abuja, an nemi N1.5bn.

Gwamnatin jihar Kebbi ta shirya share hawayen mutane marasa galihu da suka ggara yin aure. Gwamnatin ta shirya gudanar da auren gata a cikin watan Fabrairu.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wani kwamandan Boko Haram a Borno mai suna Mulwuta ya yi barazana ga mazauna Banki a karamar hukumar Bama a jihar.

Masana a harkokin tsaron Najeriya sun ba da shawarar a rika yin taka tsan-tsan a wajen batun yin sulhu da 'yan ta'addan da ke kashe bayin Allah a kullum.

Zargin cewa gwamnonin Arewa sun yi watsi da Turanci a makarantu ba gaskiya ba ne. Bincike ya nuna babu wata doka ko matsaya ta hadin gwiwa a kan hakan.

Ana fama da koyon sabon taken Najeriya, Gwamna Hyacinth Alia na Jihar Benue ya kaddamar da taken jiharsa da sabbin alamomi don karfafa al'adu, asali.

Gwamnan Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya dawo da kwamishinoni guda uku da aka dakatar, ciki har da na Kananan Hukumomi, Lafiya, da Albarkatun Ruwa.
Masu zafi
Samu kari