Latest
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Har yanzu NNPP ba ta samu damr karbar lambar shigar da bayanan yan takara daga hukumar INEC ba yayin da aka kammala bai wa jam'iyyun siyasa gabanin 227.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da wani fasto da ke shugabantar wata coci a jihar Benue. Hatsabiban sun kuma hada har da wasu mambobin cocinsa yayin harin.
Hukumr Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa shirin auren gata da gwamnati ke gudanarwa ya ba da dama a musulmi da kiristoci matukar suka cika sharudda.
Bayan zaben fitar da gwani, wata Babbar Kotun Tarayya da ke Gombe ta fara sauraron ƙarar da ke neman a soke tikitin takarar Sanatan APC na Gombe ta Kudu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawo dalilin da ya sanya gwamnatinsa ta amince da yin gyare-gyare a tsarin hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC).
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa babu wani shugaba a Najeriya da ya kawo ci gaba ga Arewa kamar Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
Masu zafi
Samu kari