Latest
Rahotanni sun nuna cewa matar ta haifi jarirai yan biyu duk maza a taron wanda ya samu halartar Gwamna Nasir Idris da mai dakinsa, Zainab a Birnin Kebbi.
Tsagerun 'yan tadxa sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojoji a farkon shekarar 2026. Sojoji sun samu nasarar dakile wasu daga cikin hare-haren.
Shugaban gwamnatin Jamus, Friedrich Merz ya bayyana cewa Iran ta ba Amurka kunya a yakin da suka yi na kwana 40. Ya ce Iran ta nuna karfin da ba a zato.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an tsaro sun fitar da yan jarida daga harabar babbar kotun tarayya tun kafin fara zama kan wadanda ake zargi da kitsa juyin mulki.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
'Yan Najeriya a Afirka ta Kudu sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kare rayukansu daga hare-haren kyamar baki, yayin da suke yaba wa kasar Ghana.
Manyan 'yan adawar Isra'ila Naftali Bennett da Yair Lapid sun hadu domin kifar da Benjamin Netanyahu a zaben da za a yi a 2026. Sun hada kai sun kayar da shi a baya.
Shugaban karamar hukumar Gwagwalada a Abuja ya ziyarci gidan Sarkin Dawakin Zuba da gobara ta cinwa dukiyar miliyoyin Naira a birnin tarayya Abuja.
A labarin nan, za a ji matasan Borno sun bayyana dalilansu na tara kuɗi domin ya sake neman takarar Sanata a karo na biyar yayin da shekarar 2027 ke kara karatowa.
Masu zafi
Samu kari