Latest
Tsohon shugaban APC a Kwara, Bashir Bolarinwa, ya ayyana kudirinsa na tsayawa takarar gwamna, yana cewa yana da kwarewa da hangen nesa don magance matsalolin jiha.
Tsohon jagoran addini na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya rasa ransa sakamakon hare-haren Amurka da Isra'ila. Har yanzu Iran ba ta binne shi ba.
Rigimar siyasa ta kunno kai a Oyo inda aka zargi shirin tsige gwamna Seyi Makinde, tare da batun cin hanci na N1bn da rikicin cikin majalisa ya ƙara kamari.
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, jami’i a gwamnatin ‘yan Houthis ya yi barazanar rufe mashigar Bab al-Mandeb kan manufofin Donald Trump.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya bayyana gargadin da suka yi wa tawagar Amura yayin tattaunawa a birnin Islamabad na Pakistan.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Shugaban IEA ya yi gargaɗin cewa Turai na da ragowar man jirgin sama na mako shida kacal kafin a fara soke zirga-zirgar sufurin jiragen sama saboda rufe Hormuz.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta zama jam'iyyar da ta shirya kawar da APC daga madafun iko a zaben 2027.
A kokarin shawo kan Iran ta sake komawa teburin tattaunawa, Amurka ta mika sabon tayi mai kunshi da sharuddan samar da zaman lafiya ga kasar Musulunci.
Masu zafi
Samu kari