Latest
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya aika da sakon gargadi ga sarakunan gargajiya. Gwamna Diri ya gargade su kan ba Fulani makiyaya fili a jihar.
Wani mai ba da shaida na bayyana tura makudan kudi daga Hukumar Haraji ta Kogi zuwa Bespoque, tare da tuhumar Yahaya Bello kan karkatar da kudi sama da ₦110bn.
Wani rahoto ya nuna cewa kasashen Larabawa da Isra'ila ne suka gargadi Donald Trump kan harin da ya ce zai kai kasar Iran domin zanga-zangar da ake yi a kasar.
A labarin nan, za a yi waiwaye game da yadda 'dan tsohon Shugaban kasa ya zabi ya bi bayan Muhammadu Buhari duk da rashin goyon bayan mahaifinsa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da gwamnatin tarayua ta shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.
A labarin nan, za a ji Dele Momodu, mawallafin jaridar Ovation kuma makusancin Atiku Abubakar ya yi magana game da batun takarar Shugaban kasa a ADC.
Abdulmajeed Kwamanda na APC a Kano ya zargi jam'iyyar da rashin girmama 'ya'yanta, yana mai jaddada goyon bayan Sanata Barau Jibrin wajen zaben 2027.
Hukumar EFCC ta sake fitar da wasu hujjoji da suka shafi yadda aka karkatar da makudan kudi a kan shari'ar da ake yi wa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Ministan kudi na kasa, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta tallafawa manoma da gaggawa saboda karyewar farashin kayan abinci a bana.
Masu zafi
Samu kari