Latest
’Yan bindiga sun kashe mataimakin shugaban karamar hukumar Bukuyum a Zamfara, Mu’azu Gwashi, duk da an biya su kudin fansa N15m bayan watanni shida.
Zaman aure a Musulunci na bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali. Sheikh Jamilu Zarewa ya fadi yadda kishiyoyi za su magance kishin idan miji zai kara aure.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta dora alhakin rasa wasu daga cikin manyan 'ya'yanta zuwa jam'iyya mai mulki da Accord a cikin kwanaki.
Ministan makamashi, Bayo Adelabu, ya zargi Fasto Elijah Ayodele da neman ya karɓi N150m da kayayyaki domin ya zama gwamnan Oyo a zaben 2027 da ke tafe.
Kasar Benin da fara dawowa cikin kwanciyar hankali bayan dakile yunkurin juyin mulki a fadin kasar. Mutane sun fara komawa bakin aiki yayin da aka bude makarantu.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce babu abin da ya shafi wadanda ba Musulmi ba da shari'ar Muslunci.
Hukumar NMDPRA ta bayyana cewa amfani da fetur ya ragu zuwa lita miliyan 52.9 a rana a Nuwamba, raguwar da ta fito daga lita miliyan 56.7 da aka sha a Oktobar 2025.
Sanata Barau Jibrin ya karbi mutanen kananan hukumomin Bagwai da Shanono a Abuja. Mutanen sun amince da Barau ya fito takarar gwamna a APC a Kano a 2027.
Dakarun tsaron ruwa da sojojin Amurka sun kwace wata babbar tankar mai mallakar wani kamfanin Najeriya a wani jirgin ruwa. Masanan Najeriya sun yi martani.
Masu zafi
Samu kari