Latest
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Kano ya koro bayani game da yadda gwamna Abba ya rabu da su, da kuma tsarin da za a bi wajen fitar da dan takara a 2027.
Sojojin kasar Amurka sun kaddamar da hare-hare a Iran a ranar Talata yayin da Musulmai ke shirin ranar Arafa a duniya. Iran bata yi martani ba kan harin.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya bayyana na'ukan dabbobin da ya kamata a yanka a layya, lokacin yanka a layya da yadda za a raba naman layya da sauransu.
Jam'iyyar ADC reshen jihar Sakkwato ta bayyana tsohon mataimakin shugaban kasa, alhaji Atiku Abubakar a matsayin wanda ya samu nasara a zaben fitar da gwani.
Ma'aiatar harkokin cikin gida ta bukaci daukacin musulmin Najeriya su sa kasar a addu'a a wannan lokaci na ibada, tana mai tunatar da su muhimmancin taimakon juna.
Hukumar INEC ta shigar da kara gaban kotun daukaka kara tana neman a jingine hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke na soke wani bangaren jadawalin zaben 2027.
Hon. Mustapha Dawaki, tsohon shugaban ma'aikatan shugaban APC na kasa ya sauya sheka zuwa NDC a Kano, Sanara Rabiu Kwankwaso ya tarbe shi a gidansa.
Masanin harkokin jama'a, Jide Ojo ya kwatanta zaben fitar da gwanin APC da jadin sarauta, yana mai cewa babu wani fafatawa mai zafi tsakanin Tinubu da Osifor.
Wasu tsofaffin Ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun rasa tikitin takara a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya bayan sun yi murabus daga gwamnati.
Masu zafi
Samu kari