Latest
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi wa jami'an 'yan sa-kai na CJTF kwanton bauna a jihar Sokoto. Miyagun sun hallaka jami'ai tara tare da raunata wasu da dama.
Kungiyar malaman jami’o’i reshen jami’ar Abuja ta tsunduma yajin aikin sai baba-ta-gani a ranar Ahamis, 2 ga watan Mayu, 2024 kan abubuwan da ke faruwa da kungiyar.
Hukumar NAHCON ta ce alhazan Nijeriya za su fara yin kwanaki hudu a Madina kafin a fara aikin Hajjin yayin da jirgin farko zai fara tashi a ranar 15 ga Mayu, 2024.
Rundunar yan sandan Abuja sun kama wasu mata biyu bisa zargin sace yara daga jihar Sokoto. Yanzu dai an mika yaran ga gwamnati kuma likitoci na duba lafiyarsu.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa babu abin da zai kara hauhawan farashin kaya idan gwamnati ta kara mafi karancin albashi a Najeriya ga ma'aikata.
Yan sanda sun sanar da cafke jami'an bogi guda uku a jihar Nasarawa bayan artabu mai tsanani. Daya daga cikin wadanda aka kama din ya rasu a asibiti.
Ministan sufuri, Sai'idu Ahmad Alkali ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta cire kudin sufuri a jirgin kasan Fatakwal na kwana hudu domin saukakawa al'umma.
Rundunar sojojin Najeriya ta sanar da cewa ta kammala binciken kan harin bam wanda ya hallaka masu gudanar da Mauludi a kauyen Tudun Biri na jihar Kaduna.
Gwamnatin tarayya ta ware akalla Naira tiriliyan 15 domin gina titin Legas zuwa Kalaba a cikin shekaru takwas. Legit Hausa ta tattaro abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
Masu zafi
Samu kari