![Sojoji sun tsananta farautar Bello Turji, ana son kawo karshensa a kwanan nan](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2727b1c8ee5c9baf.jpeg?v=1)
Latest
![Sojoji sun tsananta farautar Bello Turji, ana son kawo karshensa a kwanan nan](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2727b1c8ee5c9baf.jpeg?v=1)
!['Su bar kujerunsu': Atiku ga yan siyasa da ke sauya sheka, ya fadi hanyoyin gyara dimukraɗiyya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2bf03fdcbf23f96a.jpeg?v=1)
!['Haba Malam': Hadimin Tinubu ya zargi El Rufa'i da neman rusa gwamnati kan sukar APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9dfbaf52424f322c.jpeg?v=1)
![Bayan an nemi ya fice daga PDP, gwamna ya ɗauko mutum 8 ya ba su muƙamai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/79cea46b74f91e93.jpeg?v=1)
![Tirkashi: Ɗan takarar gwamnan PDP ya maka shugaban APC a kotu, yana neman N500m](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e597be049a2c4b0d.jpeg?v=1)
![Kano: Abba Gida Gida ym jawo hadimin Kwankwaso, ya nada shi a Mukami](https://cdn.legit.ng/images/360x203/925c8d2d0f736dc6.jpeg?v=1)
![Ana rade radin sauke Ganduje daga shugaban APC bayan Tinubu ya ba shi mukami](https://cdn.legit.ng/images/190x107/18d1b526c356ab5c.jpeg?v=1)
An fara rade radin sauke Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin APC bayan Bola Tinubu ya ba shi mukami a FAAN. APC ta yi magana kan shugabancin Ganduje.
![Gwamnatin Kano ta yafewa masu zanga zanga, an dakatar da shari'ar zargin cin amanar kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/327f8384d6e528b7.jpeg?v=1)
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amsa rokon kungiyoyi wajen janye shari'a da wadanda su ka gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu a watan Agusta.
![IPOB ta sako Sheikh Gumi a gaba bayan shawarsa a kan ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b51de3b1f7b4505d.jpeg?v=1)
Kungiyar tayar da kayar baya ta IPOB ta bayyana cewa kalaman Sheikh Ahmed Gumi wani yunkuri ne na kawo karuwar ayyukan ta'addanci a shiyyar Kudu maso Gabas.
![Gwamnatin Tinubu ta samu kudi sama da Naira biliyan 2 daga ɗaura aure a 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5fde6b3c448e0c91.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tara kudin shiga kusan Naira biliyan 2.4 daga shirin rijistar aure da aka bullo da shi a ma'aikatar harkokin cikin gida.
![Abba Gida Gida ya nada sabbin mukamai, an sauya wa wasu wurin aiki a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d7060c65ea04f566.jpeg?v=1)
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa an yi sababbin nade-nade domin bayar da damar inganta gudanar da rayuwar mazauna jihar, sannan an nada sabon Akanta Janar.
![Mazauna Jigawa za su fara ganawa da gwamnansu kai tsaye](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d8682d637b901927.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya fito da sabon tsarin da zai ba shi damar tattaunawa da mazauna jihar a dukkanin kananan hukumomi kai tsaye.
![Shugaba Tinubu ya shiga yanayi da yayan gwamna ya riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b1fef779a4a26b90.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga yanayin jimami da alhinin rasuwar babban yayan gwamnan jihar Oyo, wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar Juma'a.
!['Na samu lafiya,' Buhari ya fadi kalubalen da ya fuskanta a lokacin mulkinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6e991470142f6977.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya koka kan yadda ake sukan shi a kan mulkin Najeriya. Ya ce mulki akwai wahala sosai amma mutane ba su gani.
![Ramadan: Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwa ana saura makwanni kadan Azumi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0730241dd0ffd276.jpeg?v=1)
Yayin da watan Azumi ke kara gabatowa, Majalisar Sarkin Musulmi ta umarci al'ummar Musulmi da su fara duba watan Sha’aban 1446 AH a gobe Laraba, 29 ga Janairun 2025.
Masu zafi
Samu kari