Latest
Tawagar Najeriya karkashin jagorancin Maryam Yusuf ta lashe lambar zinare a gasar Spelling Bee na duniya a China. An ba kwararrun daliban kyaututtuka.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya karyata cewa ya taba shiga tsakani aka bayar da kudin fansa ga yan bindiga.
Babban Limamin Shonga, Alhaji Jibril Baba Nnatakun, ya rasu a Kwara yayin da MBI da sauran shugabanni suka yi masa ta'aziyya tare da yabon gudummawarsa.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhininsa kan rasuwar Sheikh Imam Tijani Gbajabiamila. Ya bayyana gudunmawar da marigayin ya bayar ga Legas da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Kano ta tashi tsaye game da hare-haren yan bindiga da ake kai wa iyakokin jihar domin a magance matsalar.
Kungiyar RHGN ta kaddamar da yakin "Kasuwa zuwa Kasuwa" a Ariaria domin neman goyon bayan Tinubu, tana bayyana tasirin manufofin tattalin arziki kafin zaben 2027.
Gwamnatin tarayya ta buɗe tsarin neman bashin komfuta da wayoyi ga 'yan Najeriya ta CREDICORP da Ma'aikatar Sadarwa. Koyi hanyoyin cika fom da waɗanda suka cancanta.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce ayyukan, ƙarfin hali da hangen nesan Tinubu sun sa ba za a kwatanta shi da sauran masu neman shugabancin Najeriya a 2027 ba.
Gwamna Abdullahi Sule ya ce yana addu'ar Najeriya ta samu tikitin Kirista da Kirista mai nasara, yana kare tsarin APC da kuma bayyana matsayinsa kan kundin mulki.
Masu zafi
Samu kari