Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Shari’o’in cin zarafin Naira da tallata rashin tarbiya sun janyo hankalin jama’a a Arewa, inda Hamisu Breaker da wasu masu nishadi suka gamu da hukuncin dauri a 2025
Fitaccen mawaki a jihar Kano, Aminu Lajawa Mai Dawayya ya bayyana irin nasarorin da ya samu a lokacin da ya yi fice a Kannywood da waka shekarun baya.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta bayyana halin da ta shiga bayan hadarin da ta yi. Ta ce tana fatan ta yi aure kafin Allah ya karbi rayuwarta.
Jarumar Kannywood, Nusaiba Muhammad Ibrahim wacce aka fi sani da Sailuba, ta ce musuluntar wata ce ta ja hankalinta zuwa fim duk da dai daman tana sha'awa.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta rusa kuka ana tsaka da hira da ita kan halin da ta shiga bayan shekaru a harkar fim. Ta ce bata taba yin aure ba.
EFCC ta kama Hamisu Breaker da G-Fresh kan likin Naira a wajen biki, inda kotu ta yanke musu hukuncin daurin watanni 5 ko biyan tarar N200,000 kowannensu.
Ana zargin mawaki Ali Jita da amfani da baitocin Yakubu Musa a wakarsa ta Amarya, lamarin da ake ganin zai iya kai shi gaban kotu bisa zargin satar fasaha.
Fitaccen jarumin Kannywood, Lawan Ahmad ya fara rigima da masu kallon Izzar So kan zargin shirin ya yi tsawo da yawa. Ya mayar da martani mai zafi, ciki har da zagi.
Rahotanni da suka zuwa mana sun tabbatar da cewa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ya riga mu gidan gaskiya a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya.
Labaran Kannywood
Samu kari