Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Anita Joseph, ta bayyana cewa aurenta da MC Fish ya zo ƙarshe, bayan dogon tunani da radadi, yana kawo karshen jita-jita akan aurensu.
Hukumar tace fina-finai ta bukaci fitacciyar jaruma Ini Edo ta sauya taken fim dinta da ake kira 'A Very Dirty Christmas' bayan korafe-korafen CAN da jama’a.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Fitaccen mawakin siyasa, Tijjani Gandu, ya fito fili, ya bayyana gaskiyar alaƙar da ke tsakaninsa da fitacciyar 'yar fim Maryam Booth bayan bullar wasu hotunansu.
Tsohuwar matar Sani Danja, Mansurah Isah ta shirya daukar mataki kan wata jaridar yanar gizo bayan wallafa wani rahoton cewa za ta auri Mai Wushirya.
An tabbatar da rasuwar fitaccen jarumin masana'antar Nollywood, Duro Michael bayan shafe tsawon lokaci yana fama da jinya, jarumai sun fara alhini.
Fitaccen jarumi a masana'antar Kannywood, Tahir Muhammad Fagge, ya yabawa Ali Nuhu kan gudunmawar da yake ba shi musamman yadda yake fama da jinya.
Fitacciyar jarumar fina-finai a Najeriya kuma furodusa, Debbie Shokoya ta bayyana cewa tun farko tana mutunta kowane addini, ta musulunta bayan aure.
Fitaccen jarumin Nollywood, Chiwetalu Agu ya musamta labarin da ake eyadawacewa ya yi bankwana da duniya, ya wallafa bidiyonsa don tabbatar da yana raye.
Labaran Kannywood
Samu kari