Sharif Lawal
6196 articles published since 17 Fab 2023
6196 articles published since 17 Fab 2023
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gayyaci shugabanninta na jihohi 36 ma kasar nan zuwa taro kan zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a ranar 1 ga watan Agusta.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ko kadan bata son matasa su gudanar d azanga-zanga a fadin kasar nan, saboda wasu za su iya tayar da rikici a kasa.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga masu shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan da su kwantar da hankulansu. Gwamnatin ta ce a kara mata lokaci.
Wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Ondo, Femi Adekanmbi, ya bukaci matasan Najeriya da su hakuri da yin zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fito ta musanta rahotannin da ke cewa ta janye daga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar nan kan halin kunci.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rage kudaden alawus da take biyan malaman da ke karatu a kasashen waje. Gwamnatin ta ce tabarbarewar tattalin arziki ya jawo haka.
Majalisar tarayya ta amince da kudirin dokar sabon mafi karancin albashi na ma'aikatan Najeriya. Kudirin na jiran sa hannun shugaban kasa Bola Tinubu.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party a zaben 2023, Peter Obi, ya yi barazanar shigar da hadimin Shugaba Bola Tinubu kara a gaban kotu.
Wata mata ta yi zargin cewa shugaban jam'iyyar NNPP, na karamar hukumar Dawakin Tofa, ya yiwa wata mata dukan tsiya a gidan gwamnatin jihar Kano.
Sharif Lawal
Samu kari