Sharif Lawal
7144 articles published since 17 Fab 2023
7144 articles published since 17 Fab 2023
Babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Ismaeel Ahmed, ya musanta cewa akwai wani sabani a tsakanin shugaban kasa Bola Tinubu da Ƙashim Shettima.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa sun san inda jagoran juyin juya halin Iran, Ayatollah Khamenei, yake boye. Ya ce ba za a kashe shi ba.
Gwamnatin jihar Benue ta ba da hutu domin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai jihar. Ta ce ziyarar na da matukar muhimmanci sosai.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama tare da yin awon gaba da wasu zuwa daji.
Tankokin yakin Isra'ila sun bude wuta kan Falasdinawan da suka je wurin karbar abinci a zirin Gaza. An samu asarar rayuka sakamakon wutar da sojoji suka bude.
Sanata mai wakiltar Bayelsa ta Yamma a majalisar dattawan Najeriya, Seriake Dickson, ya bayyana gibin shugabanci a matakin kananan hukumomi na rura sashin tsaro.
Gwamnatin jihar ta aika da sakon gargadi ga tubabbun 'yan bindigan da suka ajiye makamansu. Ta ce za su fuskanci hukunci idan suka saba alkawari.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya bukaci mazauna birnin Tehran na kasar Iran da gaggauta ficewa yayin da ake ci gaba da kai hare-hare.
Tsohon hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Aliyu Audu, ya bayyana cewa zai yi aiki tukuru don ganin an kawo karshen mulkinsa a zaben shekarar 2027.
Sharif Lawal
Samu kari