Sharif Lawal
6122 articles published since 17 Fab 2023
6122 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake zabo mutanen da yake so ya nada a matsayin jakadu. Shugaban kasa ya zabo har da tsohon Minista, Abdulrahman Dambazau.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma ya soki masu neman shugaban kaaar Amurka, Donald Trump, ya tsoma baki a harkokin Najeriya.
Akwai alamun gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Gwamnan ya kafa sharadi don yin hakan.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma na kusa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya fice daga jam'iyyar. Ya ce ya dauki matakin ne saboda wasu dalilai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki matakai domin dakile hare-haren 'yan bindiga. Ya bukaci hadin kan jama'a.
Shugaban tsagin jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki, ya yi martani kan ficewar Gwamna Kabiru Tanimu Turaki daga jam'iyyar. Ya ce ba su da masaniya.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya tantance Janar Christopher Musa a matsayin Ministan tsaro. Tantancewar na zuwa ne bayan nadin da Tinubu ya yi masa.
Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na APC na kasa, Timi Frank, ya yi zargin cewa akwai wani shiri kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa a matsayin sabon ministan tsaro bayan Badaru ya yi murabus.
Sharif Lawal
Samu kari