Sani Hamza
5699 articles published since 01 Nuw 2023
5699 articles published since 01 Nuw 2023
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa ta inganta tsaro, ilimi, ababen more rayuwa da tattalin arzikin Najeriya yayin da ake tunkarar 2027.
Kasar Iran da Amurka sun dakatar da hare-hare domin ba tattaunawa dama, yayin da Netanyahu ya bukaci Trump ya kawo karshen shirin nukiliyar Iran.
Gwamnatin Bauchi ta ce rahoton da ke ikirarin Gwamna Bala Mohammed ya amince da sadakin N1,500 ga zawarawa ƙarya ce, tana kira ga jama'a su guji yaɗa jita-jita.
Hukumar Kula da Yanayi da Najeriya (NiMet), ta yi hasashen rana, gajimare da tsawa tare da ruwan sama a wasu sassan Najeriya daga Lahadi zuwa Talata.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke da shugabannin jam'iyyar Accord sun nuna goyon bayansu ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Isra'ilawa 'yan share wuri zauna sun ƙona masallatai biyu da wasu motoci da gonaki a Yammacin Kogin Jordan da aka rahoto Falasdinawa suka mamaye.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Tsohon Janar John Enenche ya bukaci gwamnati ta ƙara mafi ƙarancin albashin sojojin Najeriya zuwa N250,000, yana mai cewa N100,000 bai dace da tsadar rayuwa ba.
Tsohon Sufeto Janar na 'Yan Sanda, Mike Okiro, ya ce rushe rundunar ATS da ya kafa ya taimaka wajen bai wa Boko Haram damar bunƙasa, yana mai kira a koyi darasi.
Sani Hamza
Samu kari