Sani Hamza
5532 articles published since 01 Nuw 2023
5532 articles published since 01 Nuw 2023
Amurka da Iran sun amince da dakatar da hare-hare bayan rikici kan Mashigar Hormuz, yayin da ake shirin ci gaba da tattaunawar kawo karshen yakin.
Gwamnatin jihar Kebbi ta bayyana bullar wata kungiyar 'yan damfara ta yanar gizo. Ta bayyana cewa ta sha kudirin yin fito na fito da su don kare jama'a.
Rahotanni sun ce Atiku Abubakar ya kusa zaɓar Ngozi Okonjo-Iweala a matsayin mataimakiyarsa kafin jam'iyyar ADC ta amince da Rotimi Amaechi a ƙarshe.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Gombe ta fara sauraron karar da aka shigar da ke kalubalantar zaman Farfesa Isa Ali Pantami a jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar NDC a Bayelsa ta rasa wasu manyan jiga-jiganta, ciki har da ɗan takarar majalisar dokoki da mataimakin shugaban ƙaramar hukuma, zuwa APC.
Hukumar INEC ta ɗaga ranar bai wa jam'iyyun siyasa lambar shiga manhajar gabatar da sunayen 'yan takara daga Juma'a zuwa Litinin, 29 ga Yunin shekarar 2026.
Kungiyar masu noman tumatir da sarrafa shi ta Najeriya (TOPAN) ta bai wa ‘yan Najeriya tabbacin cewa za a samu faduwar farashin tumatir daga ƙarshen watan Yuli.
Bayan murabus din Keir Starmer, Birtaniya ta shiga sabon babin siyasa bayan samun Firayim Minista shida cikin shekaru goma sakamakon Brexit da rikice-rikice.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya gana da ‘yan takarar majalisar wakilai APC na Adamawa tare da mika musu takardun tabbatar da nasara bayan zaben fitar da gwani.
Sani Hamza
Samu kari