Sani Hamza
4995 articles published since 01 Nuw 2023
4995 articles published since 01 Nuw 2023
Majalisar Wakilai ta yi Allah-wadai da harin da ’yan bindiga suka kai wa konboyin dan majalisa Jafaru Mohammed Ali a Neja, inda jami’an tsaro suka mutu.
Adamu Garba ya goyi bayan ikirarin Donald Trump na cewa ana kisan kiyashi a Najeriya, ya bukaci gwamnati ta tattauna da Amurka kan yaki da ta’addanci.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Anambra a ranar 8 ga Nuwamba, 2025, an zakulo dalilan da za su sanya jam’iyyar APGA ta sake lashe zaben jihar.
Gwamnatin Kaduna ta ce ta ceto mutane 500 daga hannun ‘yan bindiga ba tare da biyan kudin fansa ko amfani da karfin makami ba. Kwamishina ya yi bayani.
Farfesa Wole Soyinka ya kira Donald Trump karamin mai mulkin kama-karya bayan janye masa biza; Jakadancin Amurka ya ce biza gata ce, ba hakki ba.
Fusatattun matasa sun kashe limami a jihar Kwara bisa zarginsa da maita; ‘yan sanda sun kama mutane hudu, yayin da aka gargadi jama’a kan ɗaukar doka a hannu.
Peter Obi ya ce manufarsa ita ce taimakawa ilimi da lafiya; inda ya ba da kyautar N15m ga makarantar jinya, ya kuma ce zai sake gina makarantar da gobara ta kone.
Akwa Ibom ta dakatar da Sarkin Ikot Umo Essien saboda zargin ta’addanci da lalata kasuwa; gwamnati ta kuma karyata jita-jitar janye tsaron tsohon gwamna.
Ƴan sanda a jihar Delta sun kama masu garkuwa uku, sun kwato N4.1m na kudin fansa da bindigar AK-47, sun kuma ceto wata mata da aka sace a Obinomba.
Sani Hamza
Samu kari