Sani Hamza
4971 articles published since 01 Nuw 2023
4971 articles published since 01 Nuw 2023
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda Shugaba Tinubu ya jagoranci dabarun sirri da suka kai ga nasarar ceto mutum 38 da ’yan bindiga suka sace daga cocin Eruku, Kwara.
Fitaccen jarumin Bollywood Dharmendra Deol ya rasu yana da shekaru 89 a Mumbai. Ya fito a fina-finai 300, ya bar babban tarihi a masana’antar fina finan Indiya.
Amurka ta la’anci sace dalibai a Niger da Kebbi, tana kira ga gwamnatin Najeriya ta cafke masu laifi, ta kara tsaro, ta kare al’ummomin Kirista da sauran masu rauni.
A yau Litinin ne ake sa ran Atiku Abubakar zai shiga jam’iyyar ADC a mazabarsa ta Jada da ke Adamawa, bayan jinkiri na watanni. ADC ta bayyana dalilin jinkirin.
Matsalar fasaha ta Cloudflare ta haddasa durkushewar shafukan intanet da dama, ciki har da X, ChatGPT da su Letterboxd yayin da kamfanin ke ci gaba da bincike.
Jam'iyyar PDP ta soki rufe makarantu da gwamnati ta yi saboda sace-sacen dalibai, ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya nemi taimako ko ya yi murabus idan ba zai iya ba.
Dalibai 50 daga makarantar St. Mary’s Papiri sun tsere daga hannun ’yan bindiga a Niger, yayin da daruruwan sauran dalibai da ma’aikata ke tsare a daji.
Yara sun fara barin FGGC Bwari bayan umarnin gwamnati na rufe makarantu 47 saboda barazanar tsaro da yawaitar sace dalibai a Arewa. Iyaye sun yi martani kan hakan.
Jerry Gana ya ce 'yan bindiga na amfani da dalibai a matsayin garkuwa bayan barazanar Trump, yana kira ga gwamnati ta karo haɗin gwiwa da ƙasashen waje.
Sani Hamza
Samu kari