Sani Hamza
5226 articles published since 01 Nuw 2023
5226 articles published since 01 Nuw 2023
Yakin Iran da Amurka na ci gaba da haifar da matsaloli a duniya. Farashin kwaroron roba ya yi tashin gwauron zabi yayin da ake fargabar samun karancinsa.
Jam’iyyar SDP mai adawa a Najeriya ta amince da Adewole Adebayo a matsayin dan takararta na shugaban kasa a zaben 2027 bayan taron kasa a Bauchi.
Cocin Katolika ta Taraba ta koka kan hare-haren da ake kai wa kan wuraren ibada. Ta bayyana cewa an kashe mutane da dama tare da raba su da matsugunansu.
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya sanar da cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na ƙato bayan ƙato idan har masu neman takara ba su yarda da sulhu ba.
A yayin da ake tunkarar zabukan shekarar 2027, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu gwamnoni da suka taba mika mulki ga mataimakansu bayan wa'adinsu ya kare.
Mutane 16 sun rasu a hatsarin motar bas daga Jos zuwa Legas a ranar 8 ga Mayu, 2026, a Osara jihar Kogi, sakamakon gudun wuce sa'a da direba ya yi.
Babban rikici ya raba kan Gwamnonin APC (PGF) a ranar 8 ga Mayu, 2026, inda aka samu ɓangarori biyu ƙarƙashin Hope Uzodimma da Dapo Abiodun gabanin zaɓen 2027.
NMDPRA ta ba wa kamfanonin NIPCO, AA Rano, da wasu hudu lasisin shigo da fetur tan 720,000 a Mayu 2026, duk da ci gaban da matatar Dangote ke samu.
Babbar kotun tarayya ta ba kwamishinan kuɗi na Bauchi, Yakubu Adamu, izinin tafiya Hajjin 2026 da duba lafiyarsa a Saudiyya a ranar 8 ga Mayu, 2026.
Sani Hamza
Samu kari