Sani Hamza
5699 articles published since 01 Nuw 2023
5699 articles published since 01 Nuw 2023
Adam Fakai, fitaccen masoyin Bola Tinubu a Kebbi, ya dakatar da tallata ayyukan gwamnatin tarayya, yana mai zargin rashin kulawa da goyon baya daga APC.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kuɓutar da mutum 14 daga hannun ƴan bindiga tare da ƙwato dabbobi 281 a wani samame da suka kai a jihar Sokoto.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon tsarin ilimin almajirai, ta hana bara, tare da wajabta koyar da karatu, lissafi, fasahar zamani da sana'o'i.
EFCC ta daskarar da wani asusun gwamnatin jihar Osun da ake amfani da shi wajen biyan albashi, kwanaki 10 kafin zaɓen gwamna, yayin da Adeleke ya yi martani.
Hukumar WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta 2026, inda ta bayyana yadda ɗalibai za su samar da PIN sannan su duba sakamakonsu ta yanar gizo.
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta fitar da sunayen waɗanda suka yi nasara a ɗaukar ma'aikata na 2024/2025 tare da bayyana yadda za su duba sunayensu.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ƙarin albashin sojojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin 100, wanda zai fara aiki daga ranar 1 ga Satumba.
Gwamna Uba Sani ya tabbatar da cewa gwamnatin Kaduna za ta ci gaba da tallafa wa wadanda rikici ya shafa ta hanyar gidaje, ilimi, lafiya da tallafin tattalin arziki.
Wasu mahara dauke da makamai sun kai hari kan jami’an tsaro a jihar Plateau, inda suka kashe mutum biyu tare da kwace bindigogin aikinsu a yayin harin.
Sani Hamza
Samu kari