Ibrahim Yusuf
4797 articles published since 03 Afi 2024
4797 articles published since 03 Afi 2024
Isra'ila ta kai sabbin hare-hare a Gaza bayan umarnin ficewa, inda aka kashe Falasdinawa biyu yayin da Majalisar Dinkin Duniya ta gargadi duniya kan matsalar yunwa.
Fitacciyar jarumar Nollywood Ngozi Nwosu ta roƙi magoya bayanta su taimaka mata bayan makonni uku a gadon asibiti, tana shirin yin tiyata har sau uku.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Yarjejeniyar nukiliyar Amurka da Saudiyya ta tayar da hankula a Isra'ila, inda tsofaffin shugabanni ke gargadin yiwuwar gasar makaman nukiliya a Gabas ta Tsakiya.
Iran ta ce ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Jordan, yayin da Majalisar Wakilan Amurka ke neman dala biliyan 95 domin yaƙi.
Jam'iyyar APM ta ce Shugaba Bola Tinubu na cikin fargaba kan karuwar tasirin Gwamna Seyi Makinde, tana mai ikirarin cewa ɗan takararta zai kayar da APC a zaben 2027.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Wasu 'yan bindiga sun sace fiye da mutum 50 a Garin Idi da ke Sokoto, sun karɓi N600,000 kafin su sake su, sannan suka kakaba wa al'umma biyan karin Naira miliyan 1.
Dan takarar gwamnan Kaduna na ADC, Isa Ashiru, ya zabi tsohon dan majalisar jihar na wa'adi uku, Barrista Irmiya Kantiok, a matsayin mataimakinsa a zaben 2027.
Ibrahim Yusuf
Samu kari