Ibrahim Yusuf
4231 articles published since 03 Afi 2024
4231 articles published since 03 Afi 2024
Sheikh Faisal Nouman da ya shafe shekaru 25 yana kiran sallah a masallacin Annabi Muhammad SAW ya rasu. Iyaye da kakaninsa sun kasance masu kiran sallah a Madina.
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo ya bayyana yadda Yahaya Bello ke tasiri a gwamnatinsa. Ya ce Yahaya Bello ya nada shugabar masu tasiri a gwamnatinsa a Kogi.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya bukaci a sake nazari kan dokar harajin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Shugaban malaman Izala ya nemi a sake nazari kan haraji
An samu jirgin saman Air India bayan shekara 13 ba a same shi ba. An samu jirgin ne a wani filin jirgin sama kuma an sayar da shi bayan biyan harajin da ake nema.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi dalilin da yasa simintinsa ya fi araha a kasashen waje, ya fi tsada a Najeriya da ake samar da shi. Ya ce yawan haraji ne ya jawo hakan.
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa daga 1 ga Janairun 2026 za ta fara hana 'yan Najeriya shiga kasar, Ofishin jakadancin Amurka ya ce za fara hana biza a 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan jami'o'i zuwa sunan Muhammadu Buhari, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Yakubu Gowon da Yusuf Maitama Sule a fadin Najeriya.
'Yan majalisar Amurka sun janye maganar cewa Donald Trump zai turo sojoji Najeriya kamar yadda ya fada a baya. Sun ce gwamnati ta kare Musulmi da Kirista a kasar.
Ibrahim Yusuf
Samu kari