Ibrahim Yusuf
3494 articles published since 03 Afi 2024
3494 articles published since 03 Afi 2024
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya rubuta wasika ga kasashen duniya kamar Amurka, Isra'ila, Faransa domin su shiga shari'arsa da gwamnati.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce ya dawo siyasa ne domin korar azzalumai ba wai domin tsayawa takara a zaben 2027 ba, ya nemi a yi katin zabe.
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN, rashen Arewa ta bukaci 'yan Najeriya su yanki katin zabe da INEC ke yi domin kawo sauyi a zaben 2027 a Najeria da kuri'arsu.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bude shafin daukar ma'aikata. Za a dauki 'yan Najeriya ne da suka kammala karatu a fannoni daban daban domin aiki da rundunar.
Gwamnatin jihar Osun ta maka gwamnatin tarayya a kotun koli kan cigaba da rike kudin kananan hukumomin jihar tun bayan zaben da gwamnan jihar ya yi.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya fitar da sabon mafi karancin albashi ga malaman manyan makarantu, ma'aikatan lafiya da sauran ma'aikatan jihar.
Limamin Abuja, Farfesa Ibrahim Makari ya yi Allah wadai da kama shugaban Falasdinawa, Abu Ramzy Ibrahim a Abuja. Ya ce cin fuska ne ga Musulman Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta saba da gwamnatin Amurka a kan karbar fursunoni, sabuwar dokar biza, da maganar karin albashin ma'aikata zuwa N70,000 da haraji
Wata kotun Amurka ta daure Sarkin Ipetumodu na jihar Osun sama da shekara hudu bayan kama shi da karkatar da Naira biliyan 6.4. Oba Joseph Oloyede zai yi kurkuku.
Ibrahim Yusuf
Samu kari