Ibrahim Yusuf
3860 articles published since 03 Afi 2024
3860 articles published since 03 Afi 2024
Dakarun Najeriya sun hallaka 'yan ta'addan Boko Haram bayan kai musu farmaki a dajin Sambisa. Sojoji sun yi musayar wuta kafin su kashe 'yan ta'addan.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci gwamnatin Najeriya ta gaggauta duba albashin ma'aikata domin yi musu kari a sakon da ta fitar na sabuwar shekarar 2026 da aka shiga
Rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da harin da wasu 'yan bindiga suka kai wani ofishin 'yan sanda a jihar Ondo. Maharan sun kona ofishin kurmus.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a ba talakawa miliyan 10 tallafin a 2026. Za a ba mutum 1,000 a dukkan mazabu 8,809 tallafin a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki ta ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ta yi martani ne bayan Peter Obi ya shiga ADC ya hade da Atiku Abubakar a karshen 2025.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya cikawa 'yan kabilar Ibo burin neman kafa Biyafara saboda aikin da ya musu.
Zohran Mamdani zai yi rantsuwar fara aiki a matsayin magajin garin New York da Al-Kur'ani mai girma. Wannan ne karon farko da za a yi rantsuwa da Kur'ani a New York.
Kasashen Mali da Burkina Faso sun yi ramakon gayya kan matakin da Trump ya dauka na hana 'yan kasarsu shiga Amurka. Sun hana 'yan Amurka shiga kasashensu.
Majalisar wakilai ta yi alkawura da suka shafi tsaro, siyasa da gudanar da mulki a 2025. Sai dai har zuwa karshen 2025 ba a cika wasu daga cikin alkawuran ba.
Ibrahim Yusuf
Samu kari