Ibrahim Yusuf
3855 articles published since 03 Afi 2024
3855 articles published since 03 Afi 2024
Gwamna Bago ya ziyarci masallacin da Alhaji Mustapha Sani Bello, wanda aka fi sani da Sani Basket ya gina a yankin Shango da ke birnin Minna na Neja.
Kamfanin simintin Dangote ya raba kyautar Naira biliyan 15 da wasu manyan dilolin siminti a Najeriya. Alhaji Aliko Dangote zai fadada samar da siminti nan da 2030.
Wani rahoto ya nuna cewa kasashen Larabawa da Isra'ila ne suka gargadi Donald Trump kan harin da ya ce zai kai kasar Iran domin zanga-zangar da ake yi a kasar.
Hukumar EFCC ta sake fitar da wasu hujjoji da suka shafi yadda aka karkatar da makudan kudi a kan shari'ar da ake yi wa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Ministan kudi na kasa, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta tallafawa manoma da gaggawa saboda karyewar farashin kayan abinci a bana.
An yi zaman kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya game da Iran. Amurka da Iran sun caccaki juna kan cewa shugaban Amurka, Donald Trump zai kai hari Iran.
Rundunar sojojin kasan Najeriya ta gana da jadakar sojojin Amurka a NAjeriya, Semira Moore a Abuja. Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya yaba wa Amurka.
'Yan bindiga sun kai hari Neja cikin dare sun kashe matar Sarkin Noman Kebe mai shekara 75. Sun wuce wasu yankuna sun kai hari, inda suka kona gidaje suka sace kaya.
Jami'an shige da ficen Amurka sun budewa wani mutum dan kasar Venezuela wuta. Hukumomi sun ce jami'in ya bude wuta ne domin kare rayuwarsa a Minneapolis.
Ibrahim Yusuf
Samu kari