
Ibrahim Yusuf
1909 articles published since 03 Afi 2024
1909 articles published since 03 Afi 2024
Dattawan APC a jihar Akwa Ibom sun bayyana cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Akpabio na cin amanar APC a jihar wajen hada kai da PDP don son rai.
Gwamnatin sojin Nijar karkashin Tchiani ta nemi taimakon gwamnatin Najeriya bayan karancin fetur ya kusa tsayar da lamura cak. Bola Tinubu ya ba su tankar mai 300.
Gwamnan jihar Nasarawa ya tara almajirai ya raba musu sadaka bayan sallar jumu'a. Gwamna Abdullahi Sule ya ce ya raba kudin ne saboda falalar azumi da neman lada.
'Yan fashi da makami sun kai hari makarantar sakandare ta Yashe a karamar hukumar Kusada a jihar Katsina. Sun kashe mai gadi a lokacin da ake suhur.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi godiya ga kungiyar UFUK Dialogue bayan karrama shi da lambar yabo kan samar da zaman lafiya da fahimtar juna a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce jam'iyyar SDP ce za ta yanke cewa zai tsaya takara a 2027 ko a'a. Ya ce ko a 2015 ma Buhari ne ya saka shi takara.
Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana fatan Atiku Abubakar da Peter Obi za su hadu da shi a SDP domin tunkarar Bola Tinubu a zaben 2027 domin kayar da APC.
Tsohon ministan shari'a a lokacin shugaba kasa Muhammadu Buhari, a lokacin Buhari aka yi wa Joshua Dariye da Jolly Nyame bayan kotu ta kama su da laifi dumu dumu.
Gwamnatin Amurka karkashin Trump za ta kakaba takunkumi ga Najeriya kan rahoton kashe kashe da ake. Amurka ta ce ana yawan kashe Kiristoci a Najeriya.
Ibrahim Yusuf
Samu kari