Ibrahim Yusuf
3961 articles published since 03 Afi 2024
3961 articles published since 03 Afi 2024
Mojtaba Khamenei ya tsira daga harin da Amurka da Isra'ila suka hada baki suka kai kasar Iran, inda suka kashe Ayatollah Ali Khamenei a karshen makon da ya wuce.
Wasu Amurkawa da suka makale a kasashen Gabas ta Tsakiya na korafi, suna bukatar shugaba Donald Trump ya tallafa musu su koma gida bayan hare-haren Iran.
Gwamnatin Amurka ta saki sunaye da hotunan sojojin Amurka da Iran ta kashe a harin da ta kai musu a kasar Kuwait. 'Yan Amurka sun nuna damuwa tare da ta'aziyya.
Rundunar sojin Amurka ta ce ta kai harin hadin gwiwa kan 'yan ta'adda a kasar Ecuador. Shugaban rundunar ya bayyana cewa sun samu nasara a harin, ya godewa Ecuador.
Wata majiya ta ce shugaban Amurka ya tattaunawa da shugabannin Kurdawa a shirin tayar da hankali domin samun damar kwace Iran da sauya gwamnatin kasar.
Babban jami'in a ma'aikatar yakin Amurka ya bayyana wa majalisa kasar cewa Isra'ila ce ta kashe jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei a harin da aka kai.
Gwamnatin Faransa ta tura jiragen yaki a UAE domin kare sansanin sojinta daga hare-haren da Iran ke kaiwa kasashen da ke Gabas ta Tsakiya bayan harin Isra'ila/Amurka
Ofishin jakadancin Amurka a Isra'ila ya bayyana cewa ba zai dauki nauyin fitar da kowa daga kasar ba yayin da Iran ke cigaba da ludugen wuta a Gabas ta Tsakiya
Malamin Musulunci, Sheikh Abdulmuddalib Gusau zai nemi takarar gwamna a jihar Zamafara a 2027. Ya yi kira da sauran malamai su shiga siyasa, kuma a yi katin zabe.
Ibrahim Yusuf
Samu kari