Aisha Ahmad
3430 articles published since 27 Mar 2024
3430 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji wasu abubuwa game da sabon Magajin Garin New York, birni mafi girma a duniya, Zohran Mamdani da ya nuna wa Donald Trump yatsa.
A labarin nan, za a ji manyan yan takara a jihar Anambra da ke shirin a fafata da su a zaɓen Gwamnan jihar, da irin karfinsu da kuma yiwuwar samun nasara a zaben.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisar Amurka sun mika bukata ga Ma'aikatar kudi da kasar da ta sanya wa Miyetti Allah da MACBAN na Najeriya takunkumi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya shawarci yan kasar nan da su kwantar da hankulansu a duk da barazanar da Donald Trump ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dattawa tana shirin ganawa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu a kan kalaman da Donald Trump ya yi na kawo hari Najeriya.
A wannan labari, za a ji yadda Abba Kyari, dakataccen dan sandan da hukumar NDLEA ke shari'a da shi ya tsaya kai da fata a kan cewa ba shi da wasu boyayyun kadarori.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon darektan DSS, Mike Ejiofor ya gargadi gwamnatin Najeriya da ta dauki barazanar da Donald Trump ya dauka da muhimmanci.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar raya kasashen Afrika ta Yamma ta bayyana matsayarta a kan zargin cewa ana kisan kare dangi a kan kiristocin Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Maitama Tuggar ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi a kan kisan kiristocin Najeriya.
Aisha Ahmad
Samu kari