Aisha Ahmad
3773 articles published since 27 Mar 2024
3773 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi magana game da yadda Najeriya za ta ci gajiyar fasahar AI da taimakon jami'o'in da ke kasar.
A labarin nan, za a ji cewa an samu karin adadi a cikin wadanda yan ta'adda suka sace daga cikin wata makaranta a jihar Kogi bayan fafatawa da jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji kotu da ke zamanta a Jigawa ta umarci jami'an DSS da su dakatar da binciken da suke game da jami'inta da ake zargi ya sace budurwa a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC sun ziyarci tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun nemi ya dawo jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji Abdullahi Sa'idu, shugaban ƙaramar hukumar Kiru da ke jihar Kano ya ba wa matan da ke hannunsa akalla 500 tallafin abin wanki da wanke-wanke.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ta'addancin Boko Haram ta yi wa gwamnatin Najeriya barazana da cewa za ta hallaka mutanen da ta yi garkuwa da su.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon kwamishina Garba Yusuf Abubakar ya bayyana cewa zai shiga cikin jerin masu neman takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji irin kudin da jihohin Arewa maso Yamma suka ware domin ilimi a yankin da ke fama da matsalolin ilimi da karuwar yara marasa zuwa makaranta.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
Aisha Ahmad
Samu kari